DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
YAUSHE NE AKE DAUKAR NIYYAR AZUMI ?
AMSA
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
----- Ana daukar niyyar azumine kafin ketowar
alfijir idan ya kasance azumin farillane, domin fadar Manzon Allah (S.A.W.) wanda bai dauki niyyar azumi da dare ba (kafin ketowar alfijir) bashi da azumi" Nana Hafsa ta ruwaitoshi (R.A.) Sheikh Albani yayi tahakikinsa. Kuduba sahihu jamiu Sagir
hadisi mai lamba ta 6535 ko kuma sahihin Nasa'I,tahakikin Sheikh Albani lamba 2199).
www.hanyantsira.mywapblog.com
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
No comments:
Post a Comment