Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

YAUSHE NE AKE DAUKAR NIYYAR AZUMI ?

tamabyoyi.jpgYAUSHE NE AKE DAUKAR NIYYAR AZUMI ?

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

YAUSHE NE AKE DAUKAR NIYYAR AZUMI ?

AMSA

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

----- Ana daukar niyyar azumine kafin ketowar
alfijir idan ya kasance azumin farillane, domin fadar Manzon Allah (S.A.W.) wanda bai dauki niyyar azumi da dare ba (kafin ketowar alfijir) bashi da azumi" Nana Hafsa ta ruwaitoshi (R.A.) Sheikh Albani yayi tahakikinsa. Kuduba sahihu jamiu Sagir
hadisi mai lamba ta 6535 ko kuma sahihin Nasa'I,tahakikin Sheikh Albani lamba 2199).

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969



Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive