Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

SHIN GASKIYANE ACIKIN DAREN LAILATUL QADARI ANA GANIN KOMAI YANA YIN SUJADA, KAMAR BISHIYOYI DA GIDAJE HARMA MUTUM YA RINKA HANGO KA'ABA DAGA DUK INDA YAKE ???

SHIN GASKIYANE ACIKIN DAREN LAILATUL
QADARI ANA GANIN KOMAI YANA YIN SUJADA,
KAMAR BISHIYOYI DA GIDAJE HARMA MUTUM YA
RINKA HANGO KA'ABA DAGA DUK INDA YAKE ???

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA



TAMBAYA ???
SHIN GASKIYANE ACIKIN DAREN LAILATUL QADARI
ANA GANIN KOMA YANA YIN SUJADA, KAMAR
BISHIYOYI DA GIDAJE HARMA MUTUM YA RINKA
HANGO KA'ABA DAGA DUK INDA YAKE ???
AMSA
-----


ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

Wannan bai tabbata ba daga manzon Allah (S.A.W)ko magabata na kwarai.Ijtihadin wasu mutane ne ba tareda wani dalili na
sharia ba.Amma ya tabbata wasu daga cikin sahabbai "An
nuna masu a mafarki cewar daren lailatul Qadari yana cikin bakwai na karshe"
Wannan hadisin yanuna cewar an nuna masu ranar ne amma ba wani abu suka gani ba.Amma ana ganin alamomin daren lailatul Qadari
kamar yadda Annabi (S.A.W) ya bada labari cewa:"Ranar daren lailatul Qadari takan fita batayin zafi.Muslim (Sharhin khadi iyad, 1165)
Kuma Manzon Allah (S.A.W) yace:"A cikinku wa zai tuna daren da wata ya fito kamar rabin akushi? Ana fadin daren lailatul kadari sait Annabi (S.A.W)yafadi haka.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive