Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

KARIYA DAGA SIHIRI, TSAFI KO MUGUN BAKI.

KARIYA DAGA SIHIRI, TSAFI KO MUGUN BAKI.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


KARIYA DAGA SIHIRI, TSAFI KO MUGUN BAKI.


1. Ka karanta:
"Laa ilaaha illallahu, wahdahu laa shareeka lah,lahul-mulku, wa lahul-hamdu, wa Huwa alaa kulli shai'in qadeer"kafa 100 bayan sallar asuba.

2. Idan kazo kwanciya, Ka karanta Suratul Ikhlas(Sura ta 112), Falaq (Sura ta 113), Nas (Sura ta114), ka tofa a hannu, sannan, ka shafe a jikinka gaba daya.Ka yi haka sau 3.

3. Ka karanta:
Hasbiyallaahu laa ilaaha illaa Huwa alaihi tawakkaltu wa Huwa Rabbul-Arshil Azeem"Kafa 7, da safe da kuma yamma.

4. Ka Karanta:
"Bismillaahil lazee laa yadurru ma'asmihi shai'un fil-ardi walaa fis-samaa'i wa Huwas samee'ul Aleem."Kafa 3 da safe da kuma yamma.

5. Ka rinka cin Dabino guda 7 (irin wanda ake
cema ajwa na madina) kullum da safe.

6. Ka karanta:
"A'uzu bi kalimaatil-lahit taammaat min sharri maa khalaqa."Kafa uku da safe da yamma.

7. Ka karanta Amanar rasulu zuwa karshe lokacinda zaka kwanta barci.(Suratul Baqara ayata 285 zuwa ta 286).

8. Ka rinka kwanciya da alwala.Allah kabamu kariya da kariyarka, sannan ka rabamu daga sharrin azzalumai.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

1 comment:

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate