YAUSHE AKESA RAI DA DAREN LAILATUL
KADARI ???
DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
TAMBAYA ???
YAUSHE AKESA RAI DA DAREN LAILATUL
KADARI ???
AMSA
-----
ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
Anasa rai da daren lailatul Qadari a dararen 21, 23,
25, 27 da 29.
Domin hadisi ya tabbata daga Abdullahi bin Umar
(RA) yace:Manzon Allah (S.A.W) yace:
"Kunemi daren lailatul Qadari a wutiri na goman karshe"Amma hadisai dayawa sun karfafa daren 27.An karbo wani hadisin daga Abdullahi bin Umar(R.A) yace:
Manzon Allah (S.A.W) yace:"Kuyi kirga don lailatul Qadari a bakwai na karshe".
__________________________________
Domin Qarin bayani kuduba Sahih Muslim (206).
Allah ka azurtamu da ganin wannan dare.
www.hanyantsira.mywapblog.com
whatsapp
09039016969
07038774163
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Home »
FATAWA AKAN AZUMI.
» YAUSHE AKESA RAI DA DAREN LAILATUL KADARI ???
No comments:
Post a Comment