tag:blogger.com,1999:blog-16939675013548765262024-02-06T21:12:41.177-08:00Hanyan TsirahBarka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.comBlogger161125tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-68559708647172554232017-05-31T04:24:00.002-07:002018-06-27T05:26:55.945-07:00 Digon jinin mai haila a lokacin azumi.<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEidzsjOLNx97oGhwSuvMpCrasVYmzHChkc3xi3Utt93pSVnElZUxTVH8HDqhLSNsUT0iXnvLOu6vQ41OY0HWUnsVhGbt5BXxFiK4SDVUPGSTgJCIhMUSPj4KQua-JAidxwVG9TmjX0S15Vf/s1600/1.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt=" Digon jinin mai haila a lokacin azumi. by muhammad abba gana" border="0" data-original-height="806" data-original-width="1600" height="161" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEidzsjOLNx97oGhwSuvMpCrasVYmzHChkc3xi3Utt93pSVnElZUxTVH8HDqhLSNsUT0iXnvLOu6vQ41OY0HWUnsVhGbt5BXxFiK4SDVUPGSTgJCIhMUSPj4KQua-JAidxwVG9TmjX0S15Vf/s320/1.jpg" title=" Digon jinin mai haila a lokacin azumi. by muhammad abba gana" width="320" /></a></div>
<br />
<div style="text-align: justify;">
Digon jinin mai haila a lokacin azumi.
DAGA ZAUREN
🕋HANYAN***TSIRA🕋
Malam macece taga jini jini a pant dinta kuma tana axumi, amma jinin ba kamar yadda takeyi idan tana haila ba. Wannan yayi fari fari bashi da duhu.
Kenan axuminta ya karye ? Dan Allah malam a buye sunana, kuma a taimakamin da addu,a ina yawan mafarkin mace 'yar uwata tana saduwa dani. da chan ban dauka a komai ba sai danaga posting dinku cewa aljannu na shafar mutum. Kenan malm aljana ce ta shafeni ko yaya ?
AMSA
__________________________
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
<script async="" src="//pagead2.googlesyndication.com/pagead/js/adsbygoogle.js"></script>
</div>
<div style="text-align: justify;">
<ins class="adsbygoogle" data-ad-client="ca-pub-8646335638406566" data-ad-format="fluid" data-ad-layout-key="-gw-c+2p-30-2w" data-ad-slot="2155233827" style="display: block;"></ins></div>
<div style="text-align: justify;">
<script>
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
</script>
Idan matar da take AZUMI taga wani jini yadigo daga farjinta, to hakika wannan Azumin nata ya
karye. Kuma zata ramashi. Shi jinin haila bashida iyakacin karancin lokaci abisa mazhabin Imamu Malik (r.a). Zai iya zuwa nan take, sannan ya dauke nan take.
Dangane da Kalarsa kuwa, eh yakan chanza kala awasu lokutan. Musamman ma idan an samu wani chanjin yanayin lafiyar jikin. Ko kuma chanjin abinci, ko kuma yawaitar shekaru.
(YA DANGANTA DA HALITTAR JIKIN ITA MAI HAILAN).
***AMSAR TAMBAYARKI TA BIYU: EH Zata iya yuwuwa wata Aljana ko kuma aljani ya
shafeki. Musamman ma idan kinajin sauran manyan alamomin kamarsu. FADUWAR GABA, CIWON KAI, FIRGITA, YAWAN
BACIN RAI BABU DALILI, QAIKAYIN GABA, etc.
*Awasu lokutan ALJANI NAMIJI zai iya zuwa miki da siffar mace yana saduwa dake. ko kuma yazo miki dasiffar mijinki ko saurayinki. wani lokacin kuma yazo miki da siffar wani mutum wanda kikejin kunya, etc. Kuma shima aljanin zai iya haddasa miki RIKICIN
JININ AL'ADA.
WALLAHU A'ALAM.
DA FATAN ALLAH YA BAKI LAFIYA DAKE DA
DUKKAN MASU FAMA DA IRIN WANNAN
MATSALAR.
*✍💖Muhd_Abba_Gana💖*
www.hanyantsirah.blogspot.com
📗📘
whatsapp
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like 👇 👇
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-65525621009159651742017-05-31T04:22:00.002-07:002018-06-27T05:27:14.552-07:00NA RISKI LIMAN A RAKA'A TA BIYU, KOZAN IYA YIN ADDU'AR BUDE SALLAH ???<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjENNOakxc2VZfJMCQ6zC5S-OE3lpUc77SalUs1Pq7OrfcH9JSWUg0i9TuFbGTWcYWNg-QOxbFZpPIPwrGhc_Y9wCqltki9_LqUr_0x0eR1_tMrBYlRoj0czqUIAHoXwARYeBs6fsKcmhsr/s1600/5.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="NA RISKI LIMAN A RAKA'A TA BIYU, KOZAN IYA YIN ADDU'AR BUDE SALLAH ???" border="0" data-original-height="1154" data-original-width="1600" height="230" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjENNOakxc2VZfJMCQ6zC5S-OE3lpUc77SalUs1Pq7OrfcH9JSWUg0i9TuFbGTWcYWNg-QOxbFZpPIPwrGhc_Y9wCqltki9_LqUr_0x0eR1_tMrBYlRoj0czqUIAHoXwARYeBs6fsKcmhsr/s320/5.jpg" title="NA RISKI LIMAN A RAKA'A TA BIYU, KOZAN IYA YIN ADDU'AR BUDE SALLAH ???" width="320" /></a></div>
<br />
<div style="text-align: justify;">
NA RISKI LIMAN A RAKA'A TA BIYU, KOZAN IYA YIN ADDU'AR BUDE SALLAH ???
DAGA ZAUREN
🕋HANYAN***TSIRA🕋
Assalam Malam inada Tambaya ?. Shin idan an fara sallah kazo zakabi jam'i, zaka
karanta addu'ar da ake yine bayan kabbarar harama ???
Amsa:
=====
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
To dan uwa abin da malamai suka fada shine: Mutukar ya riski liman a mike, to zaiyi addu'ar bude sallah, sannan ya karanta fatiha, koda kuwa a
raka'a ta biyu ne.
Saidai idan ya riski liman a ruku'u, to zai shiga tare dashi, kuma addu'ar bude sallah zata fadi daga kansa, saboda wurin yinta yawuce. Raka'ar da kafara samu tareda liman, ita ceraka'ar
farko a wajenka, wannan yasa zakayi addu'ar bude sallah, koda kuwa shi liman a raka'a ta uku yake
kota hudu. Wannan shine zance mafi inganci. Idan ka riski liman a tsaye amma abin daya rage yayi ruku'u, bazai isa ka karanta addu'ar bude
sallah ba, sannan ka karanta Fatiha, to zaka
karanta fatiha, kabar karanta addu'ar bude sallah, saboda addu'ar bude sallah sunnah ce, karanta fatiha ga mamu kuwa wajibice a wajan wasu malaman.
Domin neman Karin bayani sai kuduba Al-majmu'u na Nawawy mujallady na 3/276 da kuma Majmu'ul fataawa 30/150. Allah shine mafi sani.
*✍💖Muhd_Abba_Gana💖*
www.hanyantsirah.blogspot.com
📗📘
whatsapp
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like 👇 👇
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-57659466233457729612017-05-31T04:20:00.002-07:002018-06-27T05:28:31.426-07:00Ina masu Girman kai toku saurara kuji.🤠<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjYH55dBSG8kEME12MifbLfiEzHjOh2flfJv6d0V8q3dTmCQonr9J04M7ydCgKSaJz2vI40BolKmXbmGt-fG-uzk6uTBfPF3D11WZZ2qRd7hyTDstbXsEIMZc1fBxC4abMYQc0fGAuEndsn/s1600/3.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="Ina masu Girman kai toku saurara kuji.🤠" border="0" data-original-height="1033" data-original-width="1600" height="206" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjYH55dBSG8kEME12MifbLfiEzHjOh2flfJv6d0V8q3dTmCQonr9J04M7ydCgKSaJz2vI40BolKmXbmGt-fG-uzk6uTBfPF3D11WZZ2qRd7hyTDstbXsEIMZc1fBxC4abMYQc0fGAuEndsn/s320/3.jpg" title="Ina masu Girman kai toku saurara kuji.🤠" width="320" /></a></div>
<br />
<div style="text-align: justify;">
🤠Ina masu Girman kai toku saurara kuji.🤠
DAGA ZAUREN
🕋HANYAN***TSIRA🕋
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
*DARASI NA 1*
KUDUBI IRIN AZABAR DA ALLAH YAKE YIWA MASU GIRMAN KAI:
1. AADAWA (mutanen Annabi Huud a.s.):
Yayin da Manzo yaje musu da gargadi daga
Ubangijinsu sai sukayi girman kai suke ganin
cewar: Su sunfi Qarfin wani mutum yayi musu wa'azi..
WAI DON ME BA ZA'A TURO MUSU MALA'IKU BA!!!
Saboda Qarfin jiki da da kuma Girman halittar da Ubangijinsu yayi musu. Sai sukayi jayayya da ayoyinsa, suka Qaryata Manzanninsa, suka bi son zuciyarsu. Daga Qarshe sai Ubangiji ya tura musu wata irin
iska daga gareshi MAI QARFIN GASKE, mai
tsananin Sanyi. Har tsawon Darare Bakwai da wuni Takwas wannan Masifaffiyar iskar tana bugawa akansu. Ta rurrushe gidajensu da katangun da suka kewaye garin dashi, Sannan ta Tsintsinke Kayuwansu, Tayi rugu-rugu da gangar jikinsu, nan
ta barsu ayayyashe tamkar guma-guman
bishiyoyin dabinai..
Allah yana bamu labarinsu ne domin mu wa'azantu mu gyara halayenmu karmu aikata irin laifukansu.
Tabbas Girman - Kai sutura ce ta ALLAH.
Allah ya riga ya rantse cewa duk mutumin daya ara ya yafa, to saiya Qaskantashi ya azabtar dashi. Allah ka rabamu da girman kai.
✍*💖Muhd_Abba_Gana💖*
www.hanyantsirah.blogspot.com
📗📘
whatsapp
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like 👇 👇
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-2630642998354894332017-05-31T04:18:00.003-07:002018-06-27T05:29:59.347-07:00INA MATASA MAZA DA MATA MARASA AURE ? TO KUBUDE KUNNE KUJI.<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEilqT25Dn3SI3UkCOEukfB2YSKVxzp0B4FDw9jusjyaBwWF3DiyPRHgm-muH7qtcMVVcamy6KY74XZQoLrv5yCKF2maIkT1gnnyi8kCOuiiRZ9eqT8AH9yfhAloI7f_J6YsS2sqoeBmrEX9/s1600/4.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="INA MATASA MAZA DA MATA MARASA AURE ? TO KUBUDE KUNNE KUJI." border="0" data-original-height="828" data-original-width="1600" height="165" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEilqT25Dn3SI3UkCOEukfB2YSKVxzp0B4FDw9jusjyaBwWF3DiyPRHgm-muH7qtcMVVcamy6KY74XZQoLrv5yCKF2maIkT1gnnyi8kCOuiiRZ9eqT8AH9yfhAloI7f_J6YsS2sqoeBmrEX9/s320/4.jpg" title="INA MATASA MAZA DA MATA MARASA AURE ? TO KUBUDE KUNNE KUJI." width="320" /></a></div>
<br />
<div style="text-align: justify;">
*INA MATASA MAZA DA MATA MARASA AURE ? TO KUBUDE KUNNE KUJI.*
DAGA ZAUREN
🕋HANYAN***TSIRA🕋
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
*IN KA KARANTA KA TURAMA DAN UWANKA DAN YA AMFANA*
*HATTARA MATASA MU BUDE KUNNE MUJI.*
Akwai wani babban Bala'i wanda ya kunno ma al'ummar musulmi kai. Ita wannan musibah tafi afkuwa ga marasa aure. Zaka iske namiji ko mace a duk sa'ar da sha'awarsu ta motsa saisu rika wasa da al'aurarsu har sha'awar tasu ta kwanta (fitar damaniyyi) wannan shi ake kira dasuna Istimna'i ko masturbation a turance. Ganin haka yasa nayi farautar fatawa daga wasu
malamai a kan ko menene hukuncin abun a musulunci ???
Sai malam yace:
''Duk maiyin ~ISTIMNA~ wato (MASTURBATION) Mace ko Namiji, Idan har bai tuba ya dainaba, ko idan har bata tuba ta dainaba.
Babu mamaki daya daga cikin wadannan
cututtukan guda goma (10) ya sameshi koya
sameta, ko kumama sama da ciwo daya ya
sameta, koya sameshi.
ALLAH YA KAREMU.
_Ga cututtukan kamar haka_:
1-Yana Rage Qarfin ido.
2-Rage karfin namiji ko mace awajen kwanciyar saduwa, kanaso kabiya bukatar aure amma babu dama.
3-Yana shafar lafiyar jijiyoyin dasuke da ala’ka da fitar maniyyi, ko yasa duk lokacin da mutum zaiyi fitsari sai yaji kamar ana tsira masa allura a cikin gabansa.
4-Yana haifar da wani irin ciwo acikin mutum.
5- Yana shafar lafiyar ‘ya’yan maraina, kuma ya kankantar da gaban namiji yakoma kamar na karamin yaro, idan kuma macece gabanta zai dingayin wari.
6-Yana sanya saurin fitar maniyyi a lokacin
saduwa
7-Yana kawo ciwon kashin gadon baya.
8- Yana rage kaurin maniyyi, wanda kuma zai iya shafar lafiyar abin da za a haifa, koma yahana haihuwar gaba daya.
9-Yanasa kuraje ajikin mutum
10-Na karshe kuma Yana rage kaifin kwakwalwa.
*MAI NEMAN KARIN BAYANI YADUBA CIKIN LITTAFIN FATAWA NA SHEKH BN BAZ DA SHEKH UTHAIMIN DA KUMA SHEKH BN JUBAIRU, JUZ’INA BIYU SHAFI NA 132-133''*
Bayan malam yakare fatawarsa sai muka tuntubi wani mai kulada Lafiya shima yace: ''kasan duk maniyyin dake fita kadan ne, sabili daba ta ainihin saduwane maniyyin ya fitaba, to
sauran zai ragowa kuma yayi ta taruwa a mararsa dahaka sai yajawo masa illoli ta fuskar Lafiyar sa.
Misali duk maiyin wannan abu zaka iske yana shan wahala ko yayane wajen yin fitsari. To ina amfanin wannan ?
'To yan uwana sai mudage muyi aure komu yawaita azumin nafila da karatun Al-qur'ani da kasancewa da muminan abokai da gujewa fasikan abokanai. Sannan muji tsoron Allah muguji kallace-kallacen banza da wofi. Allah kashiryi masuyi.
_Allah ka kiyaye wadanda basayi._
*💖Muhd_Abba_Gana💖*✍
www.hanyantsirah.blogspot.com
📗📘
whatsapp
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like 👇 👇
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com1tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-30674534260988244862016-11-17T00:57:00.000-08:002018-06-27T05:31:05.995-07:00kallon film ga ma,aurata<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEhnxJ40vKJs6yJgWbgKEUN00OaKNvh9gC-dDDUmG2mAL-G7llPWchzuNmr0C64Bjqqi3LrevRveT3TSwOz2SsAHKb30ciho4yeTgO1_sXL-8g-uoOFeLtBKRXH5GEWagjLNGfXnq7P-XuPs/s1600/tambayoyi.jpg" imageanchor="1" style="clear: left; float: left; margin-bottom: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="kallon film ga ma,aurata" border="0" height="320" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEhnxJ40vKJs6yJgWbgKEUN00OaKNvh9gC-dDDUmG2mAL-G7llPWchzuNmr0C64Bjqqi3LrevRveT3TSwOz2SsAHKb30ciho4yeTgO1_sXL-8g-uoOFeLtBKRXH5GEWagjLNGfXnq7P-XuPs/s320/tambayoyi.jpg" title="kallon film ga ma,aurata" width="256" /></a><br />
<br />
<div style="text-align: justify;">
Kallon Blue film ga ma'aurata DAGA ZAUREN HANYAN***TSIRA Slm Malam dan.ALLAH yahalatta mutumin da yake da aure yaringa kallon BLUE FILM shida matarsa ? AMSA ========================== ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ . A'a bai halattaba, yin hakan haramunne, Allah (s.w.t) ya tsinewa mai kallon tsiraici da wanda yake nunuwa. Akwai zunubi mai tarin girma, domin gudun kada mutum yafada zina yasa yayi aure, idan akace mutum yayi aure baya samun biyan bukata da matarsa ta sunnah dole saiya kalli kafirai maqiya Allah da Manzonsa suna tafka masha'a suna aikata zuna a fili yazama auren nasa bai katangeshi daga zina ba kenan. Duk ma'auratan da suka sabarwa kansu da irin wannan muguwar dabi'ar tunda wuri sudaina. Bazasu ta6a samun biyan bukata ta wannan hanyar ba. ABIN DAYA KAMATA SUYI SHINE: ================= matsayinsu na ma'aurata su cire kunya su zauna su tattauna tsakaninsu, akan shi mai gidan ko ita uwar gidan wanne abu yafiso ko wanne abu tafiso tayi masa ko yayi mata a lokacin kwanciyarsu ta aure ??? Wannan shine matakin daza su dauka amma maganar kallon B.f haramunne Allah (s.w.t) yana fushi da ma'auratan da basa kishin junansu. Da fatan ma'aurata zasu kiyaye. Allah ka aurar da matasanmu maza da mata su huta da wannan bala'in albarkacin Muhammadu Rasulullah (s.a.w). Dan Allah kudinga yin share dinsa ta facebook da kuma whatsapp domin 'yan uwanku su amfana. www.hanyantsira.blogspot.com whatsapp 09039016969 Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/ وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-34962693692812262532016-11-17T00:56:00.000-08:002018-06-27T05:33:19.222-07:00darasi na 9<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEh12P-RgmJsN1hl54MqNAspEixktg2KW7uRMZ_FN4kk6eYrIZalicEGllig5cgfBLXgM7pZlgDKpkwXYr6E3Ze9InRj6iMcaMxsyEDUuLx7pO7lLnsxydb5GHBjSFuzCyyAqRAyuK3rHtbU/s1600/logo.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="darasi na 9" border="0" data-original-height="476" data-original-width="1600" height="95" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEh12P-RgmJsN1hl54MqNAspEixktg2KW7uRMZ_FN4kk6eYrIZalicEGllig5cgfBLXgM7pZlgDKpkwXYr6E3Ze9InRj6iMcaMxsyEDUuLx7pO7lLnsxydb5GHBjSFuzCyyAqRAyuK3rHtbU/s320/logo.jpg" title="darasi na 9" width="320" /></a></div>
<div style="text-align: justify;">
<br /></div>
<div style="text-align: justify;">
Darasi na 9 DAGA ZAUREN HANYAN***TSIRA ***{Darasi na 9}*** Hukunce Hukuncen Azumi. Malam yace: ........... ﻭﺍﻟﺼﻴﺎ ﻡ .......... Ma'ana: Da (sanin hukunce hukuncen) Azumi. BAYANI: Wajibine akan duk wani mukallaf mai hankali yasan hukuncin Azumi, wadannan kuwa sune: 1- Sharudan Azumi. 2- Rukunan Azumi. 3- Abubuwan da suke vata Azumi. 4- Abubuwan da aka karhantawa mai Azumi. 5- Sunnonin Azumi. Duk wadan nan ya kamata mai azumi yasansu. kuma Insha Allah zamuyi bayaninsu daya bayan daya. Musani Azumi yana daga cikin manya-manyan ayyukan da ake bautawa Allah (S.W.T). Saboda girmansa nema Ubangiji madaukakin sarki yake cewa: Azumi nawa ne acikin hadisin da Bukhari da Muslim suka ruwaito cewa: "DUK WANI AIKIN DA DAN ADAM YA AIKATA WANNAN NASANE SAI DAI AZUMI SHI WANNAN NAWANE, NINE KUMA NAKE YIN SAKAYYA IDAN ANYISHI". Saboda girmansa da Albarkar dake cikinsa ne yasa Sahabbai idan yakusa qarewa suke kuka kuma suke fatan Allah ya nuna musu wani. Allah yanuna mana wannan wata lafiya yabamu ikon azumtarsa. Yasa muna cikin wadanda za'a 'yanta a cikinsa. Darasi nagaba zanci gaba. INSHA ALLAH. www.hanyantsira.blogspot.com whatsapp 09039016969 Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/ Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-32043677844877633472016-11-17T00:54:00.000-08:002018-06-27T05:34:00.018-07:00tambaya<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<br />
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgCQgee0HSWcXB1Nf9X4wNwNzCTWgza6qzrjVN7A36ckIRyKqLw0RssdhT7L0EZNvbcQKWV8qLYvjrVx-ttiMD8AvFRCGmP3pYhHl_9NqwbtXO8xe9cAuA77IKuVD1R82pCHi4v9d7XL9gj/s1600/1.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="806" data-original-width="1600" height="161" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgCQgee0HSWcXB1Nf9X4wNwNzCTWgza6qzrjVN7A36ckIRyKqLw0RssdhT7L0EZNvbcQKWV8qLYvjrVx-ttiMD8AvFRCGmP3pYhHl_9NqwbtXO8xe9cAuA77IKuVD1R82pCHi4v9d7XL9gj/s320/1.jpg" width="320" /></a></div>
<div style="text-align: justify;">
MENENE HUKUNCIN MACEN DA TAYI AURE KAFIN TAYI ISTIBRA'I ??? DAGA ZAUREN HANYAN***TSIRA Salam Malam Ya kamata ace nayi istibra’i kafin nayi aure, amma banyiba, har nayi aure, yanzu haka ina jini na farko banyi tsarki ba, amma bada wanda na aikata laifin cikin nayi aure ba. Yaya ingancin aure na? Gani nake kamar babu auren ko ? (Dan Allah ka6oye sunana) AMSA ========================== ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ . DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI. Da farko dai inayi miki wasici da tsoron Allah, saboda zunubin da kika aikata na zina, amma gameda aure, shi aurenki yayi, saidai yinsa bayan istibra’i shine yafi alkhairy, sannan ya wajaba mutukar kinsan kinada ciki to bai halatta kibawa sabon mijinki dama ya take kiba ma'ana ya sadu dake. Saboda fadin Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare Shi: “Duk wanda yayi imani da Allah da ranar lahira, to kada ya shayar da ruwansa ga shukar waninsa”. (Abu-Dawud: hadisi mai lamba 1847). Don haka, ya wajabta a gareki kiyi stibra’i kafin mijinki yasadu dake, sannan istibra’i jini dayane, idan kuma har kin dauki ciki, kafin kiyi istibra’i, in kin haihu kafin wata shida to ba ‘dansa bane, amma in har kin haihu bayan wata shida (6) daga fara saduwarku, to ‘dansa ne, mutukar ba’a samu shaidar da take nuna kinada ciki ba, tun kafinku fara saduwar. WALLAHU A'ALAM DoMIn neman Karin bayani kuduba: (Al-mugny na Ibnu Qudaamah, mujallady na 8\79). www.hanyantsira.blogspot.com whatsapp 09039016969 Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/ Domin samun shafinmu a whatsapp seku dannah wannan, https://chat.whatsapp.com/2AKME7ArAoc5mbmV0dDkWe وسلم عليكم ورحمت وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-76013264867385962922016-11-17T00:52:00.000-08:002018-06-27T05:36:09.456-07:00hakkin wanda yaki amsa sallama<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s1600/logo.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="hakkin wanda yaki amsa sallama" border="0" data-original-height="476" data-original-width="1600" height="118" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s400/logo.jpg" title="hakkin wanda yaki amsa sallama" width="400" /></a></div>
<div style="text-align: justify;">
<br /></div>
<div style="text-align: justify;">
Hukuncin wanda yaki amsa sallama. DAGA ZAUREN HANYAN***TSIRA Menene hukuncin wanda akayi masa sallama amma yaqi amsawa, kodai saboda girman kai ko kuma saboda wani dalili ??? (Daga Hafiz Ibrahim). AMSA: ===================== ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ . DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI. kada kadamu kaida kayi masa sallamar bakayi asara ba. Aduk lokacin da kayiwa mutum sallama, idan ya amsa kana da lada yana da lada, idan kuwa yaqi amsawa wadanda suka fishi daraja da mutunci (mala'ikun rahama) sun amsa maka. Akwai wanda za'a yiwa gaisuwa 'Assalamu Alaikum'. Yaqi amsawa, saboda shi (yana ganin) ba dama ne, yana jijji da kansa, ko kuma wanda za'a gaishe shi saboda wani banbanci na aqida, shi bai yarda da imanin kaba. Don haka sai yaqi amsawa. Kaga wannan kuwa jahilci ne yake kawo haka. Wannan ba dabi'a bace ta "Ahlus Sunnah". Don haka idan kayi masa sallama ya amsa kai dashi kunyi tarayya cikin lada, in yaqi amsawa kuwa to, wannan shine yayi asara, kai kam bakayi asara ba. Sannan mala'ikun rahma sun amsa maka, Kamar yadda hadisai da sunnah suka koyar. WALLAHU A'ALAM. Allah yabamu ikon gyarawa. www.hanyantsira.blogspot.com whatsapp 09039016969 Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/ وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-69510225632208124172016-11-04T09:03:00.000-07:002018-06-27T05:36:59.997-07:00tambaya<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEinNcHjB3nOI4vCSdFpcpA47yMLNkPGn2FAtw2MesArQddAAbsW6X-JL0-cgU98kDnFLNLkRBHCyxHSs6vL0ooct27noHlPy5RcK2EXq0cFNQWtT0MSRI_mWFPiolqcy-MbzD23GwhV7-5U/s1600/5.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="tambaya" border="0" data-original-height="1154" data-original-width="1600" height="230" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEinNcHjB3nOI4vCSdFpcpA47yMLNkPGn2FAtw2MesArQddAAbsW6X-JL0-cgU98kDnFLNLkRBHCyxHSs6vL0ooct27noHlPy5RcK2EXq0cFNQWtT0MSRI_mWFPiolqcy-MbzD23GwhV7-5U/s320/5.jpg" title="tambaya" width="320" /></a></div>
<br />
<span style="font-size: large;"><b>Malam wai da gaskene kowane musulmi sai yashiga wuta ?</b></span><br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
tambaya<br />
<br />
Malam wai da gaskene cewar, kowa sai ya dandana wutar lahira, banda Annabi Muhammad (S.A.W.) ?<br />
<br />
(Daga Dahiru Adam).<br />
<br />
AMSA:<br />
*******************************<br />
<br />
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .<br />
<br />
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI. A’a cewa akayi “WADDUHA” ba cewa akayi “MUTHEEQUHA”ba.<br />
Watau kowa sai yabi takan wuta sannan ya wuce. Domin Siradi, akan wuta aka dorashi, mutanen da aka yiwa hisabi zuwa Aljanna sai sunbi takan Siradin. Wanda yake a kan wuta. Shine (acikin Alkur’ani) akace: “WA-IN-MINKUM-ILLA-WARIDUHA KAN-<br />
ALARABBUKA HATMAN MANKIYYA.<br />
Suratul Maryam. Amma kuma jin zafinta (wutar) sai wanda Allah ya nufa da yaji zafin nata, sannan yaji zafin.<br />
Allah ka tseratar damu daga azabar wuta.<br />
WALLAHU A'ALAM.<br />
<br />
www.hanyantsira.blogspot.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-80473078062681330832016-11-04T09:01:00.000-07:002018-06-27T05:37:53.723-07:00Darasi na 8<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s1600/logo.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="476" data-original-width="1600" height="95" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s320/logo.jpg" width="320" /></a></div>
<br />
Darasi na 8<br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
<br />
*****{Darasi na 8}*****<br />
<br />
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .<br />
<br />
MUHIMMANCIN TSARKI.<br />
<br />
MALAM YACE:<br />
... ﻭﺍﻟﻄﻬﺎﺭﺓ ...<br />
WAD-DAHARATU<br />
Ma'ana: Da (hukunce hukuncen) tsarki".<br />
BAYANI: Yazama wajibi wato dolene duk wani baligi mai hankali yasan hukuncin tsarki gaba daya, domin tsarki dashi akeyin.<br />
<br />
♣Sallah.<br />
♣Azumi<br />
♣Dawafi da sauransu.<br />
<br />
Allah madaukakin sarki yana cewa a suratu Baqra ayata 221 wato:<br />
ﺇﻥ ﺍﻟﻠﻪ ﻳﺤﺐ ﺍﻟﺘﻮﺍﺑﻴﻦ ﻭﻳﺤﺐ ﺍﻟﻤﺘﻄﻬﺮﻳﻦ<br />
Ma'ana:<br />
"HAQIQA ALLAH YANA SON MASU YAWAN TUBA,SANNANYANA SON MASU YAWAN TSARKI"<br />
Manzon Allah (S.A.W) yana cewa: "Allah bazai karvi sallar da ba'ayi tsarkiba. Awani hadisin kuma yace:<br />
Babu sallah ga wanda bashi da Alwala.<br />
Awani hadisin kuma yace: Wanda yayi sallah batare da Alwalaba, kuma ya gasgata hakan to shi kafirine. Kunga sallah bata yiwuwa saida tsarki abin tsoratarwar kuma shine: Manzon Allah (S.A.W) yace:<br />
"Banbancin Musulmi da kafiri sallah" Wani hadisin kuma yace:<br />
"Sallah itace ginshiqin Addini, wanda ya tsayar da ita, to ya tsayar da addininsa.<br />
Wanda kuma yabarta to yabar addininsa.<br />
Wani hadisin yace:<br />
Farkon abinda za'a fara tambayar mutum bayan mutuwa shine sallah. Idan ta gyaru komai ya gyaru. Idan kuma ta 6aci komai ya 6aci.Gashi ita kuma Sallar ba'a karvarta saida tsarki. Ya Allah ka tsarkakemu da imaninmu. Sai gobe kuma idan Allah yakaimu lokaci kamar<br />
wannan zamuci gaba.<br />
Insha Allah.<br />
<br />
www.hanyantsira.blogspot.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-8512128305760419792016-10-26T02:35:00.000-07:002018-06-27T05:39:34.992-07:00tarkon shaydan akan dan adam<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgybulw2ptC_5cJJIcG4IeE2ZBxrwDdqXRIfymq3GjT2DGbkZ8npqWyGlLC9d_pit4zmcAFQtb5Wv2mozrr4sz15vp6xXmAnOdj0uenni9VNYGvlTDHB5pP-PiIXecYv5qglOGZJJUwWRDD/s1600/3.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="tarkon shaydan akan dan adam" border="0" data-original-height="1033" data-original-width="1600" height="206" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgybulw2ptC_5cJJIcG4IeE2ZBxrwDdqXRIfymq3GjT2DGbkZ8npqWyGlLC9d_pit4zmcAFQtb5Wv2mozrr4sz15vp6xXmAnOdj0uenni9VNYGvlTDHB5pP-PiIXecYv5qglOGZJJUwWRDD/s320/3.jpg" title="tarkon shaydan akan dan adam" width="320" /></a></div>
<div style="text-align: justify;">
<br /></div>
<div style="text-align: justify;">
👹Tarkon Shaydan akan dan adam👹 DAGA ZAUREN 🕋HANYAN***TSIRA🕋 TARKUNAN SHAIDAN GUDA 6 AKAN DAN ADAM. Tarkon farko na shaiɗan shine: Yasa a kafircewa Allah ta hanyar * shirka, domin yasan idan aka mutu a haka baza'a samu rahamar ubangiji ba. Idan ka tsallake wannan sai yakaika mataki na biyu. *karamar shirka. Domin yasan tana ruguza kyawawan ayyuka. Idan ka tsallake wannan saiya kaika mataki na gaba. *Zalunci. Yasaka kadinga zaluntar jama'a domin yasan koda kana ayyukan alheri abanza, domin dasu zaka biya bashi. Mata ki nagaba *ya ruguza maka tsarin rayuwa, kazama bakasan muhammancin lokacin kaba, kana ɓata lokutanka agurin abubuwan da aka haramta maka. Mataki nagaba, *rage kaifin ayyukan alkhairi, yasa kadinga qinyin mai muhimmanci kana barin mafi muhimmanci. Sai takun karshe * yasanya ƙiyayya da zolaya awajan mutanan da yayi nasara akansu. Ya zamto kullun in banda isgili da tsokana ba abinda yakeyi da zuciyar wadanda yayi nasara akansu, har zuwa ranar mutuwa harka sauka daga kan gaskiya. Ya Allah ka tsaremu daga sharin shaytan la'ananne. Dan Allah kuyi share ta facebook/whatsapp saboda 'yan uwanku su amfana. www.hanyantsira.blogspot.com 📗📘 whatsapp 09039016969 Domin samun shafinmu a Facebook sai kuyi searching "hanyan tsirah* Koh kudanna nan kuyi like 👇 👇 https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/ وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-80841549533574717182016-10-26T02:32:00.000-07:002018-06-27T05:40:29.752-07:00labarin wani sarki<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgybulw2ptC_5cJJIcG4IeE2ZBxrwDdqXRIfymq3GjT2DGbkZ8npqWyGlLC9d_pit4zmcAFQtb5Wv2mozrr4sz15vp6xXmAnOdj0uenni9VNYGvlTDHB5pP-PiIXecYv5qglOGZJJUwWRDD/s1600/3.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img alt="labarin wani sarki" border="0" data-original-height="1033" data-original-width="1600" height="206" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgybulw2ptC_5cJJIcG4IeE2ZBxrwDdqXRIfymq3GjT2DGbkZ8npqWyGlLC9d_pit4zmcAFQtb5Wv2mozrr4sz15vp6xXmAnOdj0uenni9VNYGvlTDHB5pP-PiIXecYv5qglOGZJJUwWRDD/s320/3.jpg" title="labarin wani sarki" width="320" /></a></div>
<div style="text-align: justify;">
<br /></div>
<div style="text-align: justify;">
LABARIN WANI SARKI MAI HIKMA. DAGA ZAUREN HANYAN***TSIRA Dan uwa/ yaruwa bani minti biyu ka daure ka karanta zuwa karshe: tare dayin share wa yanuwa:;.... LABARIN WANI SARKI MAI HIKIMA. Acan wajajen kasashen gabas akai wani Sarki daya dade akan gadon sarauta yana mulki, daya fuskanci ya tsufa sai ya yanke shawarar yin murabus, to amma inda Gizo ke sakar shine wanda zai gajeshi, maimakon kawai ya zabi wani daga cikin yayansa ko a mukarrabansa (yan majalisarsa) sai yasa aka tara dukkan samarin garin a fadarsa, yace musu, " Shekaru sun cin mini, lokaci yayi a gareni da zan koma gefe in nada Magaji, kuma a cikinku na yanke shawarar zaba" Matasan nan duk suka rude wannan ya kalli wannan, wancan yadubi wancan, zuciyarsu cike da tunanin ta yaya ? sarkin yaci gaba da cewa: Yanzu zan baku iri na shuka (seed) kowa yaje ya shukashi, yabashi ruwa ya kula dashi har tsawon shekara guda, akawo min naga irin abin da zaku samu, duk wanda na zabi tasa shine sabon sarki a wannan masarauta. Aka raba wa matasa iri daban-daban kowa yatafi gida cike da burin zama sarki idan shuka tayi kyau. Cikin matasan nan da aka ba akwai wani da ake kira Bilal, da zuwansa gida sai ya shaidawa Mahaifiyarsa dukkan yadda ta wakana a fadar Sarki, tayi murna dajin wannan labari, nan take ta taimaka masa da tukunya da kasa mai kyau wadda zatayi saurin shuka, suka shuka irin nan na sarki. Kowace rana Bilal yakan ba shuka ruwa, sai yayi tsaye yana kallo yaga yadda zata fito,haka yayi tayi har wajen sati uku, amma abin mamaki ba abin daya fito daga kasa, yazuba ido har zuwa na hudu na biyar kai har na zuwa shida amma ko tsagewa kasar batayi ba, ballatana shuka ta fito. Zance ba haka yake ba acikin gari, domin matasa sai murna suke shukarsu sai girma take tanayin kyau, hakan ba karamin tayar da hankalinsa yayiba, sannan gashi duk inda yaje maganar kenan, sai yayi shiru kurum, bai sanar da kowa abin dake faruwaba. A kwana a tashi har wata shida suka shude, matasa a gari nacike da farin ciki, shi kuwa Bilal na cikin damuwa, yanata zuba ruwa ba shuka, kullum zuluminsa yazai fuskanci sarki da tukunya ba komai. Ina ya Allah,babu ya Allah, shekara kwana,inji yan magana, ranar da Sarki ya alkawarta tacika, gari ya zama tamkar ranar Sallah, ko'ina matasa zaka gani dauke da tukunyar bishiya iri daban-daban sunyi kyau ga tsayi, sun wa fadar Sarki tsinke. Amma al'amarin Bilal kuwa awannan rana yatashi ne cikin fargaba har saida Mahaifiyarsa ta kwantar masa da hankali ta ce "kaje da abin da kasamu ya fi kin zuwa kanada gaskiya, kuma kokarin kake nan" Da shigarsa, sai fada ta kaure da dariya da sowa, ana nuna shi da tukunyarsa ba komai, yasami gefe daga baya can kurya ya rakabe tareda sunkuyar da kai kasa, gabansa na dakan uku-uku. Can jimawa sai Sarki ya suitors fada, kowa yaduka yakai gaisuwa sannan akai shiru ana sauraransa, zuciyoyi cike da fata da burin dacewa a samu sarauta, haka abin yake ga jama'ar gari wadanda sukai dako ko Allah zaisa nasu yafito cikin nasara. Sarki yayi murmushi gami da tashi yana tafiya cikin kasaita da ganin shuke-shuke iri daban- daban. "Yace yau itace ranar dana alkawarta muku cewa daya daga cikinku zai zama sabon Sarki a masarautar nan kuma na yaba da abin da idanuna suke ganemin, a saboda da haka...katsam! saiya hango tukunya ba komai aciki mutum a gefe na boyewa, nan da nan yayi umarni da azo da ita damai ita. Bilal yaji wata rashin lafiya gaba daya ta kamashi, cikinsa sai kululu yakeyi, yaji kafafuwansa sun kasa daukarsa "shikenan na kashe irina za a kasheni" yafada a zuciyarsa. Bai gama tunanin yaji anyi sama dashi sai gaban Sarki, ai tuni sai fada ta rude da dariya da kyakyaci da sowa, wasu harda faduwa dan mugunta. Sarki ya daga hannu nan take kowa yayi shiru, waje yayi tsit. "ya sunanka?" Sarki ya tambaya. "Suna na Bilal" yafada jiki na rawa. Sarki ya dubeshi sannan ya dubi taron jama'a cikin murya mai karfin sauti da izza ya ce "Kuyi gaisuwa ga sabon Sarkinku mai suna Bilal". Habawa! ai sai wuri yarude da gunguni na mamaki, idanu sukai zazzago baki a bude cikeda tambayoyi, ya mutumin da yakasa shuka iri na tsawon shekara zai zama Sarkinsu?. Bilal yadago kai a firgice, shin abin da kunnuwansa sukaji gaske ne ko Almara ko mafarki? Sarki ya sharesu yaci gaba da maganarsa kawai yana mai cewa. "Shekarar data wuce nabaku iri daban-daban a shuka a kawo min yau" yadan nisa can yaci gaba. "To amma baku sani ba DAFAFFEN IRI nabaku (wanda baya shuka) da kukaga yaki fitowa sai kuka canza da wani daban, Bilal kadai ne MAI GASKIYA da bai canzaba, yakawo min tukunya ba komai, dan haka kowa yayi gaisuwa ga sabon Sarki ku kwashe wadannan ciyayin kuban wuri". To masu karatu anan na kawo karshen wannan labari nawa. Ina. fata an fa'idantu da nishadantuwa, zan rufeda wannan hadisin dan sakon yafi shiga: Monzan Allah (S.A.W) yace: Gaskiya tanasa ayyuka nagari, ayyuka nagari suna kaiwa zuwa Aljanna. Mutum bazai gushe yana fadar gaskiya ba harsai an rubata shi a matsayin mai gaskiya awurin Allah. Karya na kaiwa zuwa ayyuka marasa kyau, wanda suke kai mutum wuta. Mutum bazai gushe yana karya ba harsai an rubuta shi Makaryaci a wurin Allah. "(Bkhr 8:116). Ubangiji Allah yabamu ikon fadin gaskiya dayin gaskiya. Ya tsaremu da fadin karya. www.hanyantsira.blogspot.com whatsapp 09039016969 Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/ وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-59086592039695188152016-10-22T12:23:00.000-07:002018-06-27T05:42:41.067-07:00darasi na 7<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s1600/logo.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="476" data-original-width="1600" height="95" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s320/logo.jpg" width="320" /></a></div>
<br />
Darasi na 7<br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
<br />
***{Darasi na 7}***<br />
<br />
Acikin bayani hukunce hukuncen Sallah. Malam yace:<br />
<br />
ﻛﺄﺣﻜﺎﻡ ﺍﻟﺼﻼﺓ<br />
KA AHKAMIS SALLATI.<br />
Ma'ana:<br />
kamar hukunce hukuncen sallah.<br />
BAYANI: Farkon kyakkyawan aikin da yake bin imani abaya<br />
shine sanin hukunce-hukuncen Sallah.<br />
Wato rukunan salla, farillan sallah, sunnoni da mustahabban sallah, da kuma abinda ya shafi sharadanta da abinda ke vatata.<br />
Da kuma yin sallah kamar yadda Annabi (S.A.W) yakeyi ta hanyar cika ruku'u da sujjada da kuma<br />
kyawun tsayuwa.<br />
Kamar yadda sayyadi Abdullahi dan Abbas yake cewa: Ita cikakkiyar sallah itace wacce aka cikasa<br />
ruku'unta da sujjadarta da kuma khushu'inta da duk wani ladubbanta, domin yin irin wannan sallar<br />
itace zata hana mutun aikata alfasha da duk wani abin qi.<br />
Kamar yadda Ubangiji yafada:<br />
ﺇﻥ ﺍﻟﺼﻠﻮﺓﺗﻨﻬﻰ ﻋﻦ ﺍﻟﻔﺤﺸﺎ ﺀ ﻭﺍﻟﻤﻨﻜﺮ 0 ﺳﻮﺭﺓ ﺍﻟﻌﻨﻜﺒﻮﺕ0<br />
"ita dai sallah tana hana aikata alfasha da duk wani aikin munkari. WALLAHU A'ALAM. Sai gobe idan Allah (s.w.t) yakawo mu lokaci irin<br />
wannan zamuci gaba.<br />
Insha Allah. Allah ya karvi ibadunmu.<br />
<br />
www.hanyantsira.blogspot.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-42927534446258006402016-10-22T12:22:00.001-07:002018-06-27T05:43:03.897-07:00darasi na 5<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s1600/logo.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="476" data-original-width="1600" height="95" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s320/logo.jpg" width="320" /></a></div>
<br />
Darasi na 5<br />
<br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
***{DARASI NA 5}***<br />
<br />
Malam yace:<br />
..... ﺗﺼﺤﻴﺢ ﺇﻳﻤﺎ ﻧﻪ<br />
Ma'ana:<br />
"Ya inganta imaninsa"<br />
Bayani:<br />
Imani a harshen larabci shine amincewa. Amma a Shari'ance shine gaskatawa da samuwar Allah madaukakin sarki.<br />
Kamar yadda yazo acikin Alqur'ani mai girma:<br />
ﻗﻮﻟﻮ ﺀﺍﻣﻨﺎﺑﺎﻟﻠﻪ ... ﺳﻮﺭﺓﺍﺑﻘﺮﺓ : ١٣٦<br />
Ma'ana"kuce:<br />
Munyi Imani da Allah (shi kadai)" Amma a wajen malamai cewa sukayi Imani shine<br />
gaskatawa da Annabi Muhammad (S.A.W) a cikin dukkannin abinda yazo dashi daga wajan Allah (s.w.t). Malamai suka qara da cewa imani yana da rukunai<br />
guda shida (6) kamar yadda Allah (s.w.t) ya fada:<br />
<br />
ﻭﻟﻜﻦ ﺍﻟﺒﺮﻣﻦ ﺀﺍﻣﻦ ﺑﺎﻟﻠﻪ ﻭﺍﻟﻴﻮﻡ ﺍﻷﺧﺮﻭﺍﻟﻤﻼﺀﻛﺔ ﻭﺍﻟﻜﺘﺐ<br />
ﻭﺍﻟﻨﺒﻴﻴﻦ ...<br />
Manzon Allah (s.a.w) yace: (Imani shine)<br />
kabada gaskiya da Allah da Mala'ikunsa da littattafansa da Manzanninsa sannan kayi imani da Ranar Al-qiyama kuma kayi Imani da qaddara Al-<br />
kairinta da sharrinta.<br />
Imani yana daduwa da qaruwar ayyukan kirki,<br />
kuma yana raguwa saboda aikata mummunan aiki<br />
da savawa Allah.<br />
Malamai suna kafa hujja da fadin Ubangiji (s.w.t) cewa: "sai Allah ya qarawa wadanda suka shiriya (wata)<br />
shiriyar" ~suratu Maryam~ Da kuma inda yake cewa:<br />
"wanne dayan kune wanda (Al-qur'ani) yaqara masa imani, to amma su wadanda sukayi imani sai<br />
imanin ya qaru garesu"<br />
ALLAH YA TSARE MANA IMANINMU.<br />
Idan Allah yakaimu zamuci gaba.<br />
Insha Allah.<br />
<br />
www.hanyantsira.blogspot.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-81226077775503560212016-10-22T12:22:00.000-07:002018-06-27T05:43:25.102-07:00darasi na 6<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s1600/logo.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="476" data-original-width="1600" height="95" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s320/logo.jpg" width="320" /></a></div>
<br />
Darasi na 6<br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
***{Darasi na 6}***<br />
<br />
acikin bayanin<br />
<br />
FARILLAH AINIH DA FARILLAH KIFAYA.<br />
<br />
malam yaci gaba da cewa:<br />
<br />
ﺛﻢ ﻣﻌﺮﻓﺔ ﻣﺎ ﻳﺼﻠﺢ ﺑﻪ ﻓﺮ ﺽ ﻋﻴﻨﻪ<br />
<br />
SUMMA MA'ARIFATU MA YUSLEEH BIHI FARDHA AINIHY.<br />
Ma'ana: "sannan yasan abinda zai gyara farinlan ainihinsa dashi".<br />
... BAYANI....<br />
Abinda ake nufi da Farillah ainih shine:<br />
Duk wani aiki ko umarni da Allah (S.W.T) ya wajabtawa kowanne baligi mai hankali to yazo dashi shi da kansa. Shine aikin da wani bazai iya dauke masa shiba<br />
wato kamar:<br />
<br />
Sallah.<br />
Azumi.<br />
Zakka.<br />
Hajji.<br />
Umrah.<br />
kalmar Shahada, da sauransu. Kamar yadda yazo acikin suratul- Asr " Ina rantsuwa da zamani haqiqah dan Adam yana cikin asara saidai wadanda sukayi imani suka kuma yi aiyuka masu kyau na kwarai".<br />
FARILLA KIFAYA. Farillace wacce wani zai iya daukewa wani, misali: Wajibine kowa yazama likita, amma idan aka samu a gari wani yazama likita to ya daukewa sauran, sai dai kuma ayi qoqari wasuma su iya dan gaba. WALLAHU A'ALAM. Ina marhaba da duk wani qyara da za'ayi mini,kunsan dan adam akwaishi da kuskure. Allah ya bamu ikon sauke farillan dake kammu<br />
Sai gobe zamuci gaba.<br />
Insha Allah.<br />
<br />
www.hanyantsira.blogspot.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-7245160915054062972016-10-22T12:21:00.000-07:002018-06-27T05:43:55.559-07:00Tambaya ta 15.<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgCQgee0HSWcXB1Nf9X4wNwNzCTWgza6qzrjVN7A36ckIRyKqLw0RssdhT7L0EZNvbcQKWV8qLYvjrVx-ttiMD8AvFRCGmP3pYhHl_9NqwbtXO8xe9cAuA77IKuVD1R82pCHi4v9d7XL9gj/s1600/1.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="806" data-original-width="1600" height="161" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEgCQgee0HSWcXB1Nf9X4wNwNzCTWgza6qzrjVN7A36ckIRyKqLw0RssdhT7L0EZNvbcQKWV8qLYvjrVx-ttiMD8AvFRCGmP3pYhHl_9NqwbtXO8xe9cAuA77IKuVD1R82pCHi4v9d7XL9gj/s320/1.jpg" width="320" /></a></div>
<br />
Tambaya ta 15.<br />
<br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
Assalamu alaikum.<br />
Malam don ALLAH idan mutum yarasa raka'a biyu a sallar magriba ya zaiyi wurin ramasu ???<br />
<br />
(daga Lukman Aminu)<br />
<br />
AMSA.<br />
======================<br />
<br />
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .<br />
<br />
Ga yadda zaiyi, wanda yasami raka'ar karshe ta sallar magriba, zai tashi yakawo raka'a daya, ya karanta fatina da sura a fili idan yakai raka'ar ba miqewa tsaye zaiyi ba, sai yayi zaman tahiya.<br />
Sannan yasake tashi ya kuma kawo wata raka'ar itama ya karanta fatiha da sura a fili sannan idan<br />
yakai raka'ar sai yayi sallama.<br />
<br />
WALLAHU A'ALAM.<br />
<br />
www.hanyantsira.blogspot.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-33015074102322508942016-10-22T12:19:00.000-07:002018-06-27T05:45:55.481-07:00tambaya<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEinNcHjB3nOI4vCSdFpcpA47yMLNkPGn2FAtw2MesArQddAAbsW6X-JL0-cgU98kDnFLNLkRBHCyxHSs6vL0ooct27noHlPy5RcK2EXq0cFNQWtT0MSRI_mWFPiolqcy-MbzD23GwhV7-5U/s1600/5.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="1154" data-original-width="1600" height="230" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEinNcHjB3nOI4vCSdFpcpA47yMLNkPGn2FAtw2MesArQddAAbsW6X-JL0-cgU98kDnFLNLkRBHCyxHSs6vL0ooct27noHlPy5RcK2EXq0cFNQWtT0MSRI_mWFPiolqcy-MbzD23GwhV7-5U/s320/5.jpg" width="320" /></a></div>
<br />
Shin Ya halatta mutum ya ajiye kare a gidansa ?<br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
Assalamu Alaikum.<br />
Malam wai ya halatta mutum ya a jiye kare a<br />
gidansa ?<br />
<br />
(Daga Zakari Sani).<br />
<br />
AMSA:<br />
__________________________<br />
<br />
<br />
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.<br />
<br />
<br />
A'a Baya halatta, sai bisa ga lalura. Shari’a tayarda mutum ya iya ajiye kare don tsaron<br />
gida, ko domin tsaron dabbobi a gona, ko domin farauta ta halas. Wadannan duka, sun halatta.<br />
Amma inba haka ba, (wai ko dan sha’awa kawai) baya halatta.<br />
Sannan a hakanma anfiso a killace masa wani waje nasa na musamman. Domin yazo a hadisi cewa:<br />
Duk gidan da kare yake a cikinsa, mala’ikun Rahama basa shigarsa.<br />
Wallahu A'alam.<br />
<br />
www.hanyantsira.mywapblog.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-72572503713829629192016-10-22T12:18:00.000-07:002018-06-27T05:46:52.020-07:00darasi na 3<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s1600/logo.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="476" data-original-width="1600" height="95" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s320/logo.jpg" width="320" /></a></div>
<br />
Darasi na 3<br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
<br />
LITTAFIN AHALARI<br />
<br />
***{DARASI NA 3}***<br />
<br />
....MUQADDIMA ~1~<br />
<br />
Malam yace:<br />
ﺑﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮﺣﻴﻢ .<br />
<br />
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM"<br />
Dasunan Allah mai Rahma mai Jinqai.<br />
.........BAYANI<br />
"MUQADDIMA" wajene da malamai suke bayanin Abinda littafinsu ya qunsa, da dalilin da yasa sukayi littafin. Idan mukace "Malam yace" anan muna nufin abinda mawallafin littafin yafada. Malam yabude littafinsa da bismilla domin koyi da Al-qur'ani mai girma kuma da aiki da hadisin Shugaba (s.a.w) inda yake cewa: "Duk wani aiki daya zamo ma'abocin kima da daraja ba'a farashi da Bisimilla ba, toshi mai yankakkiyar albarkane. Ma'anar ALLAHU kuwa shine abinda halitta kaf<br />
yakamata tariqeshi a matsayin abin bautarta da gaskiya, Kamar yadda Imamu Dahhaku yafada<br />
Daga Sayyadi Abdullahi dan Abbas (r.a) yace: ALLAH (s.w.t) yafada acikin Al-qur'ani magirma<br />
ﺍﻟﻠﻪ ﻻﺇﻟﻪ ﺇﻻﻫﻮﺍﻟﺤﻲ ﺍﻟﻘﻴﻮﻡ .<br />
"ALLAHU LA'ILAHA ILLAHUWAL HAYYUL QAYYUM"<br />
Ma'ana Allah dai shine Allah (daya cancanci a<br />
bauta masa domin) babu wani Allah abin bautawa da gaskiya sai dai shi. Rayayyene shi wanda yake tsaye da zatinsa, da kuma rayuwar halitta gaba daya. Wallahu A'alam.<br />
In Allah ya yarda zamuci gaba daga wajen da muka tsaya.<br />
<br />
www.hanyantsira.mywapblog.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-11620734271344433802016-10-22T12:17:00.000-07:002018-06-27T05:59:07.626-07:00darasi na 2<div dir="ltr" style="text-align: left;" trbidi="on">
<br />
<div class="separator" style="clear: both; text-align: center;">
<a href="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s1600/logo.jpg" imageanchor="1" style="margin-left: 1em; margin-right: 1em;"><img border="0" data-original-height="476" data-original-width="1600" height="95" src="https://blogger.googleusercontent.com/img/b/R29vZ2xl/AVvXsEjQa8ezEIxsn-WiziCL7pKIdUiSAns5Pp6GckjCbo27YT_Z2nZOwpPuAb2t4Peh6jDCy5ocmblckIoyi2b8-EtgvBMJYavdOWBO2j_1B7YDcCi4piOr7wLLMwbF-gilrrT4SPnV3vynUJXz/s320/logo.jpg" width="320" /></a></div>
Darasi na 2<br />
<br />
DAGA ZAUREN<br />
<br />
HANYAN***TSIRA<br />
<br />
LITTAFIN AHALARY<br />
***{ DARASI NA 2 }***<br />
<br />
Rasuwar mawallafin littafin.Wancan darasin mun tsaya akan tarihinsa, zamuci<br />
gaba daga inda muka tsaya. Allah yayiwa mallam Abdulrahman Al-Akhdary rasuwa a wani kauye mai suna kujalo a shekara ta 953 amma wasu malaman sunce: Ya rasune a shekara ta 983 malamin yabarwa<br />
almajiransa wasiyyar idan yarasu adaukeshi<br />
akaishi garinsu wato (bandayosa) a binneshi acan kusa da gidansa. Hakan kuma akayi, muna fatan Allah (s.w.t) ya jiqansa ya gafarta masa, yabamu albarkacinsa.<br />
Allah yadatar damu abisa bin Sunnar annabi (s.a.w).Darasi nagaba zamu shiga karatun littafin Insha<br />
Allah.<br />
<br />
www.hanyantsira.mywapblog.com<br />
<br />
<br />
whatsapp<br />
09039016969<br />
<br />
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br />
<br />
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br />
<br />
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته</div>
Muhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-46411533185374124812016-10-22T12:16:00.001-07:002016-12-07T03:11:05.623-08:00haqqin makotakaHakkin maqotaka.<br /><br /><br />DAGA ZAUREN<br /><br />HANYAN***TSIRA<br /><br />Assalam Alaikum. Malam menene hukuncin wanda yahana makwabcinsa aron wani abu, wanda makwabcin ya tambaya alhali yana dashi ?<br /><br />(Daga Idris Mustapha).<br /><br />AMSA:-<br />_______________________________<br /><br /><br />ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .<br /><br />DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.<br /><br />A gaskiya ya sabawa Allah (S.W.T). Domin Allah (s.w.t) yace ka taimaki makwabcinka.<br />Hana makawabci taimako kuwa, alamar munafurci ne. Sannan da fadin Allah (s.w.t) acikin Al-qur'ani mai girma. “WA YAMNA’UNAL MA’UN”<br />(Suratul Ma’un aya ta 7). Saboda haka taimakon makwabci wajibine akan kowane musulmi.<br />WALLAHU A'ALAM.<br /><br />www.hanyantsira.mywapblog.com<br /><br /><br />whatsapp<br />09039016969<br /><br />Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br /><br />https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br /><br />وسلم عليكم ورحمت الله وبركاتهMuhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-75316619407130650832016-10-22T12:16:00.000-07:002016-12-07T03:11:05.610-08:00darasi na 1Darasi na 1<br />LITTAFIN AHALARI<br /><br />DAGA ZAUREN<br /><br />HANYAN***TSIRA<br /><br />***{DARASI NA 1}***<br /><br />Bismillahir rahmanir rahim. wasallallahu alan nabiyyil karim.<br />Kafin mushiga cikin littafin Akhdari zamu fara da TAQAITACCEN TARIHIN Mawallafin littafin wato "Abdurrahman Al-AKHDARI {R.A}. Sunansa Abdurrahman dan Muhammadus-Sagir dan Muhammad Amir Al-akhdari Amma anayi masa alkunya da Abi zaidin koda yake bai tava yin aure ba, amma abisa al'adar larabawa suna yiwa qananan yayansu alkunya da cewa baban wane ko<br />baban wance, tareda cewa qaramin yaro bashi da da, Kamar yanda Annabi Muhammad (s.a.w) da<br />dansa yayiwa Nana A'isha Alkunya da yaron daba ita ta haifaba, wato Abdullahi dan wajen yayarta Asma'u, sai yake kiranta da Ummu Abdullahi. Amma Imamu malik yana ganin makaruhine akira qaramin yaro da baban wane ko baban wance. An haifi malamin a wani qauyen Bandayosa dake qasar Algeria, a shekara ta 920, ya rubuta littafin<br />yana dan shekara Ashirin 20 a duniya.<br />Anayi masa laqabi da Al-akhdari ne saboda wata qabila da akece mata Akhdarar amma wasu malaman sun fadi wata ma'anar.<br />Zamuci gaba Insha Allah.<br /><br />www.hanyantsira.mywapblog.com<br /><br /><br />whatsapp<br />09039016969<br /><br />Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br /><br />https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br /><br />وسلم عليكم ورحمت الله وبركاتهMuhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-85824415123419308892016-10-22T12:15:00.001-07:002016-12-07T03:11:05.655-08:00tambayaTambaya ta 8.<br /><br /><br />DAGA ZAUREN<br /><br />HANYAN***TSIRA<br /><br /><br />Assalamu alaikum.<br />malam ina da wata 'yar uwa da aurenta yakare,kuma auren ya karene tana tsakiyar jinin al'adane,to malam zata irgane har dashi wannan jinin acikin IDDANTA KO YAYA ZATAYI ?<br /><br /><br />AMSA<br />**********************************<br /><br />Eh zata fara Qirgen iddarta har da shi.<br />kuma akwai sabani mai karfi sosai a tsakanin malamai dangane da kansa sakin da akayi shi<br />alokacin da matar take cikin al'adarta. Imamai hudun nan masu mazhabobi sunyi ittifaki akan cewar sakin yayiwu duk da cewar sakin yazama na bidi'a kenan. Amma Ibnu Taymiyya da Ibnul Qayyim da wasu<br />almajiransu sunce: SAKIN BAI YIWU BA.<br />Har yanxu tana nan amatsayin matarsa.<br /><br />WALLAHU A'AhLAM.<br /><br />Dan Allah kudinga share dinsa ta facebook da whatsapp domin 'yan uwanku su amfana.<br /><br />www.hanyantsira.mywapblog.com<br /><br /><br />whatsapp<br />09039016969<br /><br />Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br /><br />https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br /><br />وسلم عليكم ورحمت الله وبركاتهMuhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-20764059640630840322016-10-22T12:15:00.000-07:002016-12-07T03:11:05.643-08:00koh kasan meyasaKO KASAN MEYASA WANI LOKACI ZAKAJI KAMAN AN KIRA SUNANKA AMMA IDAN KAWAIGA SAI<br />KAGA BA WANDA YA KIRAKA ???<br /><br /><br />DAGA ZAUREN<br /><br />HANYAN***TSIRA<br /><br />KO KASAN MEYASA WANI LOKACI ZAKAJI KAMAN AN KIRA SUNANKA AMMA IDAN KAWAIGA SAI<br />KAGA BA WANDA YA KIRAKA ???<br /><br />Toga dalilin hakan.<br />Suhail (sahabi ne) yake cewa:Wata rana babansa ya aikesu banu haritha tare<br />dashi akwai wani mutumi wanda suke tafiya.Suna cikin tafiya sai suhail yaji kamar ankirasunansa acan baya.Yawaiga amma bai hango kowa ba.<br />Shima mutumin da suke tafiya tareda suhail shima yawaiga baiga kowa ba.<br />Bayan sundawo gida sai suhail yabawa babansa labarin abinda yafaru.<br />Sai baban suhail yace:<br />"Danasan zakaji irin wannan kiran shaidanun da ban aikekaba.Hadisin yana cikin Sahihul Muslim kitabud du'a,<br />hadith mai lamba 756.<br />Malamai sukace idan kaji irin wannan kira to<br />kada ka amsa musu domin shaidanu ne suke kiran sunanka kamar yadda wannan hadith ya tabbatar<br />mana.Ya Allah ka karemu daga sharrin shaidanu, kayi mana katangar karfe tsakanin mu dasu.<br /><br /><br />www.hanyantsira.mywapblog.com<br /><br /><br />whatsapp<br />09039016969<br /><br />Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br /><br />https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br /><br />وسلم عليكم ورحمت الله وبركاتهMuhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-65222167048804644292016-10-22T12:14:00.000-07:002016-12-07T03:11:05.670-08:00labarin wani mutumLABARIN WANI MUTUM DA MUTUWA TA RISKESHI.<br /><br />dan uwa bani minti biyu ka daure ka/ki karanta.<br /><br />DAGA ZAUREN<br /><br />HANYAN***TSIRA<br /><br /><br />ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .<br /><br />game da yadda wasu na gani suke cire sunan group da aka rubuta asalin post suna sana sa nasu su ji tsoron Allah su daina wannan ba abu bane mai kyau.<br /><br /><br />LABARIN WANI MUTUM DA MUTUWA TA RISKESHI.<br /><br />Wani daga cikin magabata, wanda ma shiba musulmi bane. Dayazo mutuwa yasa aka kira masa manyan<br />sojojinsa sai yace musu, yanason su cikamar wasu wasiyoyi gudu uku, idan mai yanke kauna ta daukeshi. wato mutuwa a fayyace<br /><br />Wasiyoyin kuwa sune kamar haka:<br /><br />1. Likitocin da sukafi kowa kwareya a fadin kasarsa, su yakeso sudauki akwatin gawarsa sufito da'ita bainar jama'a kafin aje a binneshi.<br /><br />2. Dukkan abin daya mallaka na kudi dana zinari ko azurfa, duk dukiyan sa yanason a tattarasu a watsasu a hanyar daza'a bi da gawarsa zuwa makabarta.<br /><br />3. Hannayensa kuma yace yanason a barsu a wajen akwatin suna Lilo inda kowa dake wajen zai iya gani. Wani daga cikin sojojin nasa sai yayi mamakin wannan abun ya kasa rikewa saiya tambayeshi karin bayani shi<br />kuma sai yace:<br /><br />1. Inason likitoci su dauki gawatane domin na nunawa mutane cewa yayinda mutuwa tazo ko da likitocin da sukafi kowa kwarewane, baza su iya warkadda mutum ba.<br /><br />2. Inason a watsa dukiyata akan hanyane domin mutane susan cewa duk abinda aka samu a duniya, a duniya ake barinsa.<br /><br />3. Inason abar hannayena suna rito ta wajene domin mutane su gane cewa munzo duniya hannu empty( ba komai) haka kuma zamu koma hannunmu empty babu komai, bayan dukkan abinda muka mallaka na dukiya da sauran kayayyakin duniya bayan mungama cinye dukkan kwanakinmu a duniya,kuma wannan shine lokaci. Lokaci shine makiyinmu ba mutuwaba. To masu karatu kunjifa kafiri ma kenan yanayin tunani irin wannan, balantana mu Musulmai, masuyin Sallah.<br />Ya Allah Kasa muyi amfani da lokutanmu wajen neman lahira bana duniya kadaiba.<br />Allah ka jiqanmu ka gafarta mana.<br /><br />www.hanyantsira.mywapblog.com<br /><br /><br />whatsapp<br />09039016969<br /><br />Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like <br /><br />https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br /><br />وسلم عليكم ورحمت الله وبركاتهMuhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0tag:blogger.com,1999:blog-1693967501354876526.post-12262912610744081412016-10-22T08:08:00.000-07:002016-12-07T03:11:05.686-08:00koh ka san meyasa??KO KASAN MEYASA WANI LOKACI ZAKAJI KAMAN AN KIRA SUNANKA AMMA IDAN KAWAIGA SAI<br />KAGA BA WANDA YA KIRAKA ???<br /><br /><br />DAGA ZAUREN<br /><br />🕋HANYAN***TSIRA🕋<br /><br />KO KASAN MEYASA WANI LOKACI ZAKAJI KAMAN AN KIRA SUNANKA AMMA IDAN KAWAIGA SAI<br />KAGA BA WANDA YA KIRAKA ???<br /><br />Toga dalilin hakan.<br />Suhail (sahabi ne) yake cewa:Wata rana babansa ya aikesu banu haritha tare<br />dashi akwai wani mutumi wanda suke tafiya.Suna cikin tafiya sai suhail yaji kamar ankirasunansa acan baya.Yawaiga amma bai hango kowa ba.<br />Shima mutumin da suke tafiya tareda suhail shima yawaiga baiga kowa ba.<br />Bayan sundawo gida sai suhail yabawa babansa labarin abinda yafaru.<br />Sai baban suhail yace:<br />"Danasan zakaji irin wannan kiran shaidanun da ban aikekaba.Hadisin yana cikin Sahihul Muslim kitabud du'a,<br />hadith mai lamba 756.<br />Malamai sukace idan kaji irin wannan kira to<br />kada ka amsa musu domin shaidanu ne suke kiran sunanka kamar yadda wannan hadith ya tabbatar<br />mana.Ya Allah ka karemu daga sharrin shaidanu, kayi mana katangar karfe tsakanin mu dasu.<br /><br /><br />www.hanyantsira.mywapblog.com<br /><br />📗📘<br />whatsapp<br />09039016969<br /><br />Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like 👇👇<br /><br />https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/<br /><br />وسلم عليكم ورحمت الله وبركاتهMuhammad Abba Ganahttp://www.blogger.com/profile/16412370455028324934noreply@blogger.com0