DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
TAMBAYA ???
WANE IRIN ALBISHIR MANZON ALLAH (S.A.W) YAKE YIWA SAHABBANSA KAFIN WATAN AZUMIN RAMADAN ???
AMSA
-------------
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
Manzon Allah (S.A.W.) ya kasance yana yiwa
sahabbansa bushara zuwan watan Azumin
Ramadan yana basu labarin cewar:Acikin watan Ramadan ana bude kofofin Rahama
da kofofin Aljanna,kuma ana rufe Jahannama,sannan ana daure shaidanu,kamar yadda yazo a hadisin Abi Huraira(Kuduba Sahihul bukhari, hadisi mai lamba1899).
www.hanyantsira.mywapblog.com
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
No comments:
Post a Comment