Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

Bushara da watan Ramadan

tunatarwa.jpgtambaya-da-amsa.jpgushara da watan Ramadan

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

TAMBAYA ???

WANE IRIN ALBISHIR MANZON ALLAH (S.A.W) YAKE YIWA SAHABBANSA KAFIN WATAN AZUMIN RAMADAN ???

AMSA
-------------

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

Manzon Allah (S.A.W.) ya kasance yana yiwa
sahabbansa bushara zuwan watan Azumin
Ramadan yana basu labarin cewar:Acikin watan Ramadan ana bude kofofin Rahama
da kofofin Aljanna,kuma ana rufe Jahannama,sannan ana daure shaidanu,kamar yadda yazo a hadisin Abi Huraira(Kuduba Sahihul bukhari, hadisi mai lamba1899).

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969



Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive