Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

adduoin sabbin ma,aurata

tambaya-da-amsa.jpg

Addu'o'i domin sababbin ma'aurata.

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA


Assalamu alaikum.
Dan Allah malam wacce addu'ar mutum zai karanta idan yayi sabon aure ?Kuma wacce addu'ar zai karanta idan zai sadu da matarsa ?

(Daga Mukhtar Isyaku B Musawa).

AMSA
--------------------------------

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.Idan mutum yayi sabon Aure anaso yadora hannunsa, akan goshin amaryarsa ya karanta
wannan addu'a kamar haka:''ALLAHUMMA INNY AS'ALUKA MIN KHAIRIHA WA KHAIRI MA JABALTAHA ALAYYA.WA A'UZU BIKA MIN SHARRIHA WA SHARRI MA JABALTAHA ALAYYA.

««FASSARA»»
Ya Allah ina roqonka Alkhairinta, da Alkhairin abin
daka dabi'antar da ita akansa.Sannan ina neman tsarinka daga sharrinta da sharrin abin daka dabi'antar dashi akanta.Addu'ar Saduwa da iyali kuma itace kamar haka:''BISMILLAHI, ALLAHUMMA JANNIB'NASH
SHAIDANA WA JANNIBISH-SHAIDANA MA
RAZAQTANA.
««FASSARA»»
Da sunan Allah, Ya Allah ka nisantar da shaytan daga garemu, sannan ka nisantar da shaidan daga abin daka azurtamu dashi.
Za'a karanta wannan addu'arne kafin afara
saduwar.ALLAH SHINE MASANI.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA

Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate