Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

FILM DA RANA YANA AZUMI HAR YA FITAR DA MANIYYI KUMA BAIYI WANKABA HAR SALLOLIN AZAHAR DA LA'ASAR SUKA WUCESHI ???

MALAM MENENE HUKUNCIN WANDA YAKALLI BLUE FILM DA RANA YANA AZUMI HAR YA FITAR DA MANIYYI KUMA BAIYI WANKABA HAR SALLOLIN AZAHAR DA LA'ASAR SUKA
WUCESHI ???


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA



MALAM MENENE HUKUNCIN WANDA YAKALLI BLUE
FILM DA RANA YANA AZUMI HAR YA FITAR DA MANIYYI KUMA BAIYI WANKABA HAR SALLOLINAZAHAR DA LA'ASAR SUKA WUCESHI ???

Domin naji kace wanda yayi mafarki da rana yafitar da maniyyi azuminsa yananan.
Shima wannan kenen azuminsa yananan ?
(Dan Allah ka6oye sunana).
AMSA
-----

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.
INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN.
Lallai wannan kayi babbar ta6argaza.
Bakada azumi sannan sai kayi kaffarar guda sittin duk da wanda kakarya zakayi 61 kenan babu hutu.
Domin wannan ba uxury bane a wajen Ubangiji gangancine kayi.Koda mai matar aure ta sunnah an haramta masa ya sadu da ita da rana acikin watan azumi, sai yayi
kaffara.Balantana kai daka tafka sa6on Allah kana kallon kafirai maqiya Annabi Muhammad (s.a.w) suna tafka Masha'a har kafitar da maniyyi, sannan kake taqama da wanda yayi mafarkib da rana.HUJJA ANAN ITACE:Duk wanda yake bacci baisan a inda yakeba,hankalinsa baya tare dashi, sannan koda wani abu
zai sameshi acikin baccin nasa bashida ikon kare kansa kamar yadda zai iya a zahiri.
Kamar yadda yazo a hadisai cewa:An dauke alqalamin rubutun zunubi akan mutum
uku.
1. Qaramin yaro.
2. Mahaukaci.
3. Maiyin bacci har saiya farka.
Wadannan mutanen dukansu hankalinsu baya tare dasu.
Amma banda wanda yasha giya yafita daga
hayyacinsa, domin wannan shine yajawa kansa.Saboda haka zaka rama azumi guda 61 bayan sallah.
Sannan inajan kunnen matasa maza da mata
suguji yin Chating acikin watan azumi saboda gudun afkawa fitina irin wannan.
Allah kashiryi matasanmu maza dav mata ka aurar dasu ga ma'aurata nagari.ALLAH YASA MU DACE.



www.hanyantsira.mywapblog.com

whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

MATSAYIN ZAKKAR FIDDA KAI A QARSHEN AZUMI.

MATSAYIN ZAKKAR FIDDA KAI A QARSHEN AZUMI.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


TAMBAYA ???
MENENE MATSAYIN ZAKKAR FIDDA KAI ???

AMSA
-----
Zakkar fidda kai sunnah ce daga cikin sunnar Manzon Allah (S.A.W).Manzon Allah da kansa ya aikata ta, hakama sahabbansa sun aikakata.Za'a iya fidda ita kafin ganin wata, domin sahabbai sun aikata haka.Ana fitar da zakkar fidda kai ga kowane musulmi,yaro da babba, mace da namiji, 'Da ko kuma bawa, kowane mutum mudun nabi hudu.
Amma abin mamaki mafi yawan mutane basu damu da fitar da itaba, saboda da'awar talauci.HAKIMAR ZAKKAR FIDDA KAI
TSARKAKE MAI AZUMI:Tana tsarkake mai azumi daga kuskuren daya aikata acikin azuminsa na ramadan kamar zantukan banza, zagi, kallon haram da sauransu.SANYA WALWALA AZUKATAN 'YAN UWA MUSULMI:Zakkar fidda kai tana sanya walwala a zukatan 'yan
uwa musulmai ta yadda babu wani dan uwa da zai nemi abinci da zaici a ranar farin cikin sallah yarasa, da sauransu.SUWA YA KAMATA SUYI ZAKKAR FIDDA KAI ???Hakika zakkar fidda kai ta rataya akan dukkan musulmi mai 'yanci ko bawa, babba ko yaro,
namiji ko mace.

TAMBAYA ???
SHIN YA TABBATA WANDA BAI FITAR DA ZAKKAR FIDDA KAIBA, ZA'A RATAYE AZUMINSA, BA ZA'A KARBA BA HARSAI RANAR DA YA BAYAR ???

AMSA

A'a Wannan hadisin bai tabbata daga bakin
manzon Allah ba.
Hadisi ne mai rauni, kuma duk mutumin daya bari aka sauka daga idi, hukuncin zakkarsa kamar sauran sadaka ne ba zakkar fidda kai bace.WALLAHU A'ALAM
YA ALLAH KADATAR DAMU.


www.hanyantsira.mywapblog.com



whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

ILLOLIN YIN ZINA KAFIN AURE

ILLOLIN YIN ZINA KAFIN AURE


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA


ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


ILLOLIN YIN ZINA KAFIN AURE
=================
Duk yadda kika kai ga son saurayinki, kada kibari shaidan yafi karfin zuciyarki harki bashi kanki.Kai kuma kaji tsoron ALLAH, kada ka kusanceta
harsai tazama halak a gareka, saboda su mata sunada karancin hankali da tunani.
Amma hakan yakan faru a lokuta da dama
Domin a aure goma idan aka daura, zai wahala ba a samu irin wannan barnar ba a guda uku...BELOW ARE SOME OF ITS PROBLEMS!
1. We don't have our lives in our hands. If the young man dies before the wedding the girl is the one who is spoiled and must face life as a degraded "virgin".
{2}. She may become pregnant and he may turn his back onher.
3. Statistics show that many a girl has lost her boy friend after having had sex with
him, because his interest in her changed.
4. Some marriages are unhappy and often lead to divorce because the couple had sex before
marriage.They start their marriage which could be an exciting experience, with a feeling of guilt which
leads to stress and strife.
5. It's just soo haram and Allah punishes those who commit zina (sex before marriage and sex
with another person besides your marriage
partner)..The last Prophet may peace be upon him said that
poeple who commit zina will be punished in hell''Premarital or extramarital sex known as Zina is a
major sin in Islam!
Allah (S.W.T) warns Muslims not to even come near it and describes it as “An abomination and an
evil way.” (17: 32)
According to a Hadith it is also considered one of the worst sins inthe eyes of Allah (S.W.T).
6. The Holy Prophet related a dream in which he saw a number of sinners were being punished. The Prophet said:
We proceeded until wecame across a hole in the ground that resembled a baking pit, narrow at the top and wide at the bottom.
Babbling and voices were issuing from it.
We looked in and saw naked men and women.Underneath the pit was a raging fire whenever it flared up, the men and women screamed and rose
with it until they almost fell out of the pit. As it subsided, they returned (to the bottom). I said:
‘Who are these?’ They said: ‘…The naked men and women who
were in the pit, they aren men and women who indulge in Zina” (Bukhari).So please be obedient to God, who knows people better than they know themselves and who has a very good reason to say:
"I give you a very beautiful gift of sex, but please use it only
when you are married!" It is not a physical unity only, but a very complex psychological experience which has its roots inthe whole personality of the
man and woman.
The girl, especially, must remember that sex for her is not the same as what it means for her
boyfriend. It is possible for him to degrade it to a mere
fleshly connection only.For his girl it is a part of her whole emotional set-
up.Please wait until you are married, god will reward you.He always knows best.
If you have trespassed this law of God,remember that if you truly repent and want to live as a real Muslim you can go to the Lord and ask His forgiveness.''Innallaha Gafurur Rahim''.ALLAH KAQARA SHIRYAMU SHIRIN ADDINI.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"ALLAH BAMU IKON YI
Share:

MUHIMMIYAR FADAKARWA GA MATA MASUYIN CIKIN SHEGE.

MUHIMMIYAR FADAKARWA GA MATA MASUYIN CIKIN SHEGE.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


MUHIMMIYAR FADAKARWA GA MATA MASUYIN
CIKIN SHEGE.
Yin ZINA Babban Laifi ne, amma KISAN KAI ya fishi laifi, duk Matar da ta yi ZINA, Kuma har tasamu CIKI na ZINA, wannan laifi ne tsakanin ta da Allah,
kada ta KASHE Abin da ta haifa, idan har ta haihu,ta yi wa abin da ta Haifa tarbiyya, tayi "ISTIGFARI"Tsakaninta da Allah, ta yi Addu'a ga abin da ta Haifa Allah Ya yi masa albarka, domin shi ba shi da laifi, idan Allah Mai girma da daukaka ya so, sai ya kar6i tuban ta, kuma ya sanya abin da ta Haifa
ya zama nagari.Amma duk wanda yayi KISAN KAI da gangan. Idan
ba wata rahamar Allah ba, tozai dawwama a WUTA,KASHE JINJIRI kamar KASHE BABBAN MUTUM ne.
Saboda fadin Ubangiji inda yake cewa:"WA MAN YAKTUL MU'UMINAN MUTA'AMMIDAN FA
JAZA'UHU JAHANNAMA".
Ma'ana DUK WANDA YA KASHE RAI DA GANGAN SAKAMAKONSA WUTAR JAHANNAMA.
ALLAH YA KARE MU, AMEEEEN Hakama shan GIYA, Haka LUWADI, Haka CACA,
haka rantsuwar KARYA,Duka wadannan laifuka ne tsakanin Bawa da
Ubangiji, idan Mutum ya TUBA Allah zai yafe masa.Amma hakkin tsakanin Mutum da Mutum, lallai Mutum ya nemi GAFARA wajen Mutum Daya
zalunta, sannan Allah Ya yafe Masa.KUMA BA'A SAMUN SHEGE A GIDA, IDAN MUTUM
YANA MATA 2 KO 3 KO 4 YA DAUKI KWANAN WATA YA BAWA WATA, KOTA SAMU CIKI A WANNAN SADUWAR BA SHEGE BANE, SAIDAI KAWAI ACE YA ZALUNCI MAI WANNAN KWANAN.
SAI YA NEMI AFUWA TA YAFE MASA.KUMA YIN ZINA DA MACE BAYA HANAWA A AURETA, KODA TAYI CIKIN SHEGE TARE DA WANDA YAYI NIYYA ZAI AURE TA, SUN AIKATA ABIN DA ALLAH BAYA SO, YANZU KUMA ZA SUYI WANDA ALLAH YAKE SO, SAI SU TUBA, TARIKE DANTA TA GAJE SHI YA GAJE TA KO 'YAR,AMMA SHIDAN BAZAI GAJI WANDA AKE ZATO SHI YAYI MATA CIKIN BA, IDAN HAR ZA A YI AURE,BAYAN HANKALI YA DAWO MUSU SAI TAYI
"ISTIBRA'I".{WATO JINI UKU}TANA DANA SANI MIYAGUN AYYUKAN DA TAYI
TANA ROKON ALLAH YA GAFARTA MATA,TAZAMA
CIKAKKIYAR BAZAWARA, SAI YASHIGA CIKIN
ZAWARAWA, KOTA AURE SHI, KOTA AURI WANI".ALLAH YASA MU DACE


www.hanyantsira.mywapblog.com

whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon tab hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

KARIYA DAGA SIHIRI, TSAFI KO MUGUN BAKI.

KARIYA DAGA SIHIRI, TSAFI KO MUGUN BAKI.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


KARIYA DAGA SIHIRI, TSAFI KO MUGUN BAKI.


1. Ka karanta:
"Laa ilaaha illallahu, wahdahu laa shareeka lah,lahul-mulku, wa lahul-hamdu, wa Huwa alaa kulli shai'in qadeer"kafa 100 bayan sallar asuba.

2. Idan kazo kwanciya, Ka karanta Suratul Ikhlas(Sura ta 112), Falaq (Sura ta 113), Nas (Sura ta114), ka tofa a hannu, sannan, ka shafe a jikinka gaba daya.Ka yi haka sau 3.

3. Ka karanta:
Hasbiyallaahu laa ilaaha illaa Huwa alaihi tawakkaltu wa Huwa Rabbul-Arshil Azeem"Kafa 7, da safe da kuma yamma.

4. Ka Karanta:
"Bismillaahil lazee laa yadurru ma'asmihi shai'un fil-ardi walaa fis-samaa'i wa Huwas samee'ul Aleem."Kafa 3 da safe da kuma yamma.

5. Ka rinka cin Dabino guda 7 (irin wanda ake
cema ajwa na madina) kullum da safe.

6. Ka karanta:
"A'uzu bi kalimaatil-lahit taammaat min sharri maa khalaqa."Kafa uku da safe da yamma.

7. Ka karanta Amanar rasulu zuwa karshe lokacinda zaka kwanta barci.(Suratul Baqara ayata 285 zuwa ta 286).

8. Ka rinka kwanciya da alwala.Allah kabamu kariya da kariyarka, sannan ka rabamu daga sharrin azzalumai.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

MENENE HUKUNCIN WANDA YACI ABINCI KO YASHA RUWA ABISA MANTUWA ALHALI YANA AZUMIN RAMADAN ???

MENENE HUKUNCIN WANDA YACI ABINCI KO YASHA RUWA ABISA MANTUWA ALHALI YANA
AZUMIN RAMADAN ???


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


AMSA
-----
Sai yaci gaba da azuminsa yana nan bai karye ba,domin Allah ne yaciyar dashi ya shayar dashi.Daili kuwa ya tabbata daga Abi Hurairata (R.A)
daga Manzon Allah (S.A.W) yace:"Idan mutum ya manta, yaci ko yasha, to sai yaci
gaba da azuminsa, domin Allah ne ya ciyar dashi ya shayar dashi.
____________________________________
Kuduba Attarghib wattarhib na munzuri lahakikin sheikh Albany Juzu'I na farko shafi na (2).Suratul Baqarah, ayata183.
Sahihul Bukhari hadisi mai lamba ta (1933).


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA

Zaku iya turo tambayanku kai tsaye zuwa ga wannan number: 09039016969

Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

ALAMOMIN DA SUKE NUNA CEWA MUTUM YANADA ALJANU

,ALAMOMIN DA SUKE NUNA CEWA MUTUM YANADA ALJANU

ALAMOMIN DA SUKE NUNA CEWA MUTUM YANADA ALJANU


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


ALAMOMIN DA SUKE NUNA CEWA MUTUM
YANADA ALJANU.
ALAMOMI NA FILI
********
1. Ciwon kai marar jin magani.
2. Gujewa ambaton Allah, kamar zikiri da karatun Alqur'ani.
3. Rikicewa acikin Sallah. Ko kuma Qin yin sallar ma kwata-kwata.
4. Jiri, da kasala ayawancin lokuta.
5. Ciwon wani bangare na jiki, amma ko anje
asibiti an auna ba za'aga komaiba.
6. Fa'duwa, da kuma yin Ihu da maganganu irin na aljanu.
7. Faduwar gaba mai tsanani.
8. Rikicewar Jinin al'ada.
9. Matsananciyar mantuwa da shirita akan harkokin rayuwa.

ALAMOMI NA BOYE
********
1. Firgita da jin tsoro, musamman ma idan mutum yana zaune, ko yana tafiya shi kadai.
2. Rashin yin barci na tsawon lokaci.
3. Yawan farkawa cikin tsoro.
4. Dannau.. Wato mutum zai ga wani BAQIN ABU yazo ya danneshi. Kuma ko kayi Ihu ba za'a ji ba.
5. Namijin dare. Mace zata ga aljani yazo yana saduwa da ita..
Acikin siffar mijinta, ko kuma wani mutum wanda ta sani. Ko kuma namiji ya rika ganin aljana tana zuwa tana saduwa dashi koyaushe. Sannan zaiji ya tsani yayi aure.
6. Mummunan mafarki. Kamar karika ganin kana fa'da da Macizai da karnuka, etc.
7. Yawan fushi da 'bacin rai ba tare da dalili ba.
8. Yin dariya, kuka, ko Eehu a mafarki.
9. Mafarkin ruwa, jini, ko makabarta, ko mayanka,etc. Bayan wadannan ma akwai wasu alamomin masu yawa.Saboda kurewar lokaci anan zamu takaita.Muna fatan Allah (s.w.t) yayi mana tsari dasu.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163

Muh'd Abba Gana,


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allahb (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

The SHORTEST but POWERFUL dua?! Do you know it?

,The SHORTEST but POWERFUL dua?! Do you know it?

Daily reminder from,

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

Al-'Abbās, the uncle of the Prophet , came to the Prophet (peace be pon him) and said:
“Ya Rasūlullāh, teach me a du'ā'.” .
The Prophet (peace be upon him) said:
“O my uncle, say:

Allāhumma inni asaluka al-'āfiyah
(O Allāh, I ask you for 'āfiyah).”

What is 'āfiyah?
'Āfiyah means “to save me from any afflictions.
To be healthy, you are in 'āfiyah.
To have enough money
To live, you are in 'āfiyah.
To have your children protected,
you are in 'āfiyah.
And if you are forgiven and not punished, you are in 'āfiyah".
'Āfiyah means:
“O Allāh, protect me from any pain and suffering.”
This includes dunya and ākhirah.

Al-'Abbās thought about this for a while, and then he came back after a few days and said (paraphrased):
“Ya Rasūlullāh, this du'ā' seems a little short. I want something big.”
The Prophet (peace be upon him) said, “My dear uncle, ask Allāh for 'āfiyah for wallāhi, you cannot be given anything better than 'āfiyah.”
It is a simple du'ā'.
Sincerely mean what you say.
“O Allāh, I ask You to be saved from any distress, grief, hardship, harm. Don't test me.”
All of this is included in
“Allāhumma inni asaluka al-'āfiyah”

Riyadh As Saliheen,
Sunan At-Tirmidhi

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
Share:

see up

You can stand for 2hours expecting ladies, but
you run away for 40minutes tarawih prayer
Keep wasting your strength on foolish things
A man of 60+ old is leading the prayer in the
mosque, you keep complaining he stay longer
in
prayer
Shame on you
You walk down to where you want to watch
football (you will still pay), but you said tafsir
is
too far
Please check your foot your brain is under it
You can use money to download latest music
on
naijaloaded, but you can't use your MB to
download just suratul Fatiah
Keep wasting your resources
You listen to music 9hours in a day and
Qur'an
20minut in a Day
You are walking on your brain
You delay your sleeping time because you
want
to watch football, but you can't even stand up
to
observe salat at midnight
Your productivity time is going
You are free to add yours... Be careful please
my
Brothers and sisters Ramadan is here change
before Ur Life Time is Off. May Allah accept
our
Ibadat
Share:

KA TABAYIN ZINA ???

KA TABAYIN ZINA ???


DAGA ZAUREN


HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .



KA TABAYIN ZINA ???
Tsaya kuji irin mummunan Bala'in da zina ke haifarwa.
Zina tana cikin manyan laifuffuka, wanda dukkan shariun da Allah ta'ala ya saukar sun hadu akan
haramcin zina.Al kur'ani mai girma da Sunnar Annabi (s.a.w) da dukkan Malamai sun hadu akan haramcin zina.Qofofin zina guda biyar ne kamar haka:

1- Kallo zuwaga Abinda Allah ya Haramta.
2- Shigar batsa
3- Kalaman Batsa
4- kebancewa da matar daba muharrama ba,
5- Sha'awa Mai karfi babu aure Allah taala yace: "kada ku kusanci zina"Manzon Allah (s.a.w) yace:
Mai zina ba zaiyi zina ba, yayin da yake zina, sai an cire masa imani.Abdulllah Dan Mas'ud Ra yace:Duk Al'ummar da take zina, ta jawo wa kanta
fushin Allah, da halaka.Musulunci yayi umarni da tsare abubuwa guda shida sune kamar haka:
1-Addini.
2-Dukiya
3-Rayuka
4-Hankali
5-Mutunci
6-Nasaba
Amma zina ita kadai, tana rusa wadannan duka. Hukuncin mazinaci, mai aure kisa ta hanyar jifa.
Saurayi mara aure Bulala dari da daurin shekara.Ana tabbatar da zina ta hanya uku.

1-Shaidu guda hudu.
2-Mutun yayi ikirari da kansa.r
3-Samun mace da ciki, babu aure, ko shubha.
Bisa sharudda da aka sanyawa ko wanne.
Zina wata babbar musiface da bala'i da dukkan sharri, datake ruguza al'umma, take wargaza iyali, take tarwatsa gari, take rushe mutunci, take jawo karayar tattalin arziki, da fatara, da tsiya, dabannoba, acikin rayuwar dai dai ku, da gidaje, da
unguwanni, da gururuwa, da kasashe, da duniya baki daya.Zina itace cikakkiyar fitsara, a cikin zina ake
samun dukkan sharri kamar haka:
1- Raunin Addini
2- Raunin Akida
3-Karancin Imani
4- Rashin kunya
5- Rashin kishi
6- Rashin mutunci
7- Rashin kwarjini
8- Rashin hasken fuska
9- Duhun zuciya
10- Rashin kima
11- Rashin Nagarta
12-Rashin Nutsuwa
13- Rashin Amana
14- Fushin Allah
15- cikawa babu imani
16- Azabar Allah
Allah ya tsare mu da zuriyar mu, da dukkan
al'ummar musulmi daga afkawa bala'in zina.Wadanda sukeyi Allah ya shiryesu.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

Ina mai son yasami ladan aikin hajji da umra???

Ina mai son yasami ladan aikin hajji da umra???


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


Anas bn Malik (r.a) yace:Manzon Allah (S.A.W) yace:Duk wanda yayi sallar Asuba cikin jam'I, Sannan yazauna a wajen yana ambaton Allah har gari yawaye rana ta fito za'a rubuta masa ladan aikin
hajji da Umrah! cikakku.To 'yan uwa ga dama tasamu yanzu muke cikin
watan Ramadan.Sai mudage muyi tayi.
Ya Allah kasa muna daga bayinka wadanda kake'yantawa acikin wannan wata domin darajar Annabi
Muhammad.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA

Daga Shafin HANYAN TSIRA Don Allah Idan Ku Karanta kudinga yin LIKE da
Comment ko kuma kuyi Share dinsa domin 'yan uwanku su Amfana Idan har Kaga Kuskure ka Gyara Saboda Ilimi Kogi Ne, Kaga kaci Ribar Facebook,whatsapp,SHARE so others can recite and receive blessings!
.
.
Amatsayinku na Yan uwa Musulmai Karku Wuce baku dauki Hannayenku masu Albarka kun Rubuta
Amin Saboda Bamusan tawa Allah Zai Kar6a ba.
..
Ya Allah Munyi Tawassali da Sunayenka Tsarkaka Guda 99 Ka Kawomana dauki ga
Kasashen Musulunci Baki daya Kafitar damu Wannan Kunci da Tsadar Rayuwar da muke Fuskanta, Ka Taimaki Shuwagabannin mu, Ka baiwa Muhammadu Buhari damar Cika Alkawuran
daya daukarwa Al'umma A Lokacin Yakin Neman Zabe, Ya Hayyu Ya Qayyuma ka kawo mana Agaji,,,,,,,,,
.
.
.
→→→→→→→→→→
Muna Gayyatar duk Al'ummar Musulmai Zuwa Wannan Sabuwar Makaranta ce a Facebook do Qaruwar Al'ummar Musulmai baki Daya.
.
↓↓↓↓↓

HANYAN***TSIRA
.
KADA KU SAKE ABAKU LABARI
Share:

Lokuta guda 4 masu daraja acikin watan RAMADAN

Lokuta guda 4 masu daraja acikin watan RAMADAN:

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

Lokuta guda 4 masu daraja acikin watan
RAMADAN:
1. (Bayan Sallar Asuba!
Anas bn Malik (r.a) yace:
Manzon (S.A.W) yace:
Duk sanda yayi sallar Asuba cikin jam'I Sannan yazauna yana ambaton Allah har gari ya waye rana tafito, za'a rubuta masa ladan hajji da Umrah!
cikakku
2. Lokacin buda baki, hadith ya tabbata ana karbar
addu'ar me Azumi a lokacin!
3. Bayan Sallar magriba zuwa Isha'!
Saboda darajar lokacin!
4. Yayin sahur.
Allah ya amshi ibadunmu.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

lokutan shan ruwa

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA



GarI / Fara Sahur / hudowar Alfijir / Shan ruwa

1) KANO - 4:00 am / 4:42am / 6:58pm

2. BAUCHI - 4:15am / 4: 42am / 6:42pm

3. ADAMAWA- 3:30am / 4:45am / 6:35pm

4. KADUNA - 4:00am / 4:50am / 6:52pm

5. KEBBI - 4:00am / 4: 30am / 7:10pm

6. ABUJA - 4:00am / 4:46am / 6:50pm

7. DAMATURU- 4:00am / 4:46am 6:37pm

8.GOMBE - 4:00am / 4:36am / 6:36pm

9. GUSAU - 4:10am / 4:48am / 6:57pm

10. IBADAN- 4:10am / 5:10am / 7:01pm

11. ILORI - 4:36am / 5:06am / 7:01pm

12. JOS - 4:00am / 4:45am / 645pm

13. KATSINA- 4:10am / 4:44am / 6:57pm

14. LAGOS - 4:45am / 5:14am / 7:01pm

15 MAIDUGRI - 3:50am / 4:23am / 6:32pm

16. FATAKOL - 4:40am / 5:10am / 6:40pm

17. SOKOTO - 4:00am / 4:53am / 7:04pm

18. YOLA - 4:02am / 4:32am / 6:29pm

19. MINNA - 4:10am / 4:56am / 6:54pm

20. OYO - 4:39am / 5:09am / 7:01pm

TUNATARWA: Mun yi amfani da kalandar kungiyar yada addinin musulunci da ke Kaduna wajen kintacen lokutan. Don haka saboda yanayin canjin lokacin, muna neman a taimaka mana da bayanai da suka jibinci canji lokaci don samun nasarar wannan yunkuri.

Ya Allah ka karbi Ibadodin
Ameen


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Share:

AZUMI A MUSLUNCI

AZUMI A MUSLUNCI


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


Yana daga cikin sharudan azumi.
1. kawar ido daga kallon dukan abin da Allah
(s.w.t) yaharamta kallonsa.
2. kiyaye harshe daga aikata giba da annamimanci
da kuma karya.
3. Totshe kunnuwa daga saurarar dukan abinda
saurararsa haramunne.
Manzon Allah (s.a.w) yana cewa duk mutumin da
azuminsa bai hanshi yayi sabon Allah ba to babu
ruwan Allah da wannan azumi.
Allah kadatarmu sannan kasa mufi karfin Zukatanmu
~~>>> Asha ruwa lafiya.Allah kakarbi ibadunmu dan martabar masoyinka
Annabi Muhammad Rasulullah.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA

Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

INA SAMARI DA 'YAN MATA MARASA AURE KADA KUWUCE WANNAN SAQO BATARE DA KUN KARANTA BA.

INA SAMARI DA 'YAN MATA MARASA AURE KADA
KUWUCE WANNAN SAQO BATARE DA KUN
KARANTA BA.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .



INA SAMARI DA 'YAN MATA MARASA AURE KADA
KUWUCE WANNAN SAQO BATARE DA KUN
KARANTA BA.
Zamuyi magana akan ISTIMNA'I a "Larabce"
Ko kuma (Mastubartion) a turance:
Shine Biyawa kai bukata wani bala'ine dayake
addabarmu, a gefe guda shima mutane dayawa
basu daukeshi a matsayin laifi ba amman laifine
babba saboda Allah yana fushi da me yinsa.Sannan kuma yana haifar da illoli da dama.Mata da maza nayinsa.
Mace tana amfani da hannunta wajen sanyawa a
farjinta don biyawa kanta bukata, ko tasa wani abu
ko kuma kallace kallacen banza na (Blue Film).
Haka suma maza suna yinsane ta hanyar wasa da
alkalaminsu mazaqutarsu ko makamancin haka.
Illolinsa kuwa sune
Duk sperm maniyyin daya fita ba a bisa ka'ida ba to baya fita gaba daya.
Wannan ragowar yana haifar da matsaloli da yawa
kamar haka:
Ga mace yana sanya mata cancer mahaifa sannan ga matsanancin infection da warin farji.
Maza kuma yanad Qankantar da alkalaminsu sannan
yana haifar da daqushewar kwakwalwa, sannan
yanasa karkarwar jiki da yawan mantuwa a Qarshe masana sunce yanasa Qaramin hauka.
Sannan yana sanya yawan kasala masu yinsa daga mace har namiji basa yawan zama cikin mutane,zakaga suna yawan kebewa shiru su kadai.
Dan haka kalubale gareku iyaye kusa ido akan 'ya'yanku idan kun gansu shiru acikin daki ku fiddosu waje cikin dabara kuma yanzu ba yayin
kunya bane a addini kina iyayiwa 'yarki nasiha da wa'azi harda tsoratarwa sannan idan kikaga yarki
maison aurece dan Allah kada kibi son zuciya kiyi mata ki rakata da addu'a saboda gudun fadawa
cikin bala'in da a gobe kiyama Allah zai tuhume ki.Hanyoyin barinsa yana da sauki.
Anaso mutum ya lazumci azumi koda alhamis ne da litinin, sannan a daina zama shiru a daki. A dage da addu'a.Dan Allah kuyi like da share saboda 'yan uwanku su amfana.Muna fatan Allah ya yaye mana, kuma yakara mana
tsoronsa.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Share:

INA SAMARI DA 'YAN MATA MARASA AURE KADA KUWUCE WANNAN SAQO BATARE DA KUN KARANTA BA.

INA SAMARI DA 'YAN MATA MARASA AURE KADA
KUWUCE WANNAN SAQO BATARE DA KUN
KARANTA BA.

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

INA SAMARI DA 'YAN MATA MARASA AURE KADA
KUWUCE WANNAN SAQO BATARE DA KUN
KARANTA BA.
Zamuyi magana akan ISTIMNA'I a "Larabce"
Ko kuma (Mastubartion) a turance:
Shine Biyawa kai bukata wani bala'ine dayake
addabarmu, a gefe guda shima mutane dayawa
basu daukeshi a matsayin laifi ba amman laifine
babba saboda Allah yana fushi da me yinsa.
Sannan kuma yana haifar da illoli da dama.
Mata da maza nayinsa.
Mace tana amfani da hannunta wajen sanyawa a
farjinta don biyawa kanta bukata, ko tasa wani abu
ko kuma kallace kallacen banza na (Blue Film).
Haka suma maza suna yinsane ta hanyar wasa da
alkalaminsu mazaqutarsu ko makamancin haka.
Illolinsa kuwa sune
Duk sperm maniyyin daya fita ba a bisa ka'ida ba
to baya fita gaba daya.
Wannan ragowar yana haifar da matsaloli da yawa
kamar haka:
Ga mace yana sanya mata cancer mahaifa sannan
ga matsanancin infection da warin farji.
Maza kuma yana Qankantar da alkalaminsu sannan
yana haifar da daqushewar kwakwalwa, sannan
yanasa karkarwar jiki da yawan mantuwa a Qarshe
masana sunce yanasa Qaramin hauka.
Sannan yana sanya yawan kasala masu yinsa daga
mace har namiji basa yawan zama cikin mutane,
zakaga suna yawan kebewa shiru su kadai.
Dan haka kalubale gareku iyaye kusa ido akan
'ya'yanku idan kun gansu shiru acikin daki ku
fiddosu waje cikin dabara kuma yanzu ba yayin
kunya bane a addini kina iyayiwa 'yarki nasiha da
wa'azi harda tsoratarwa sannan idan kikaga yarki
maison aurece dan Allah kada kibi son zuciya kiyi
mata ki rakata da addu'a saboda gudun fadawa
cikin bala'in da a gobe kiyama Allah zai tuhume ki.
Hanyoyin barinsa yana da sauki.
Anaso mutum ya lazumci azumi koda alhamis ne
da litinin, sannan a daina zama shiru a daki.
A dage da addu'a.
Dan Allah kuyi like da share saboda 'yan uwanku
su amfana.
Muna fatan Allah ya yaye mana, kuma yakara mana
tsoronsa.
www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Share:

YAN MATA KUJI TSORON ALLAH

'Yan Mata kuji tsoron Allah.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA


Salam, malam dan Allah meye shawara ga mace
da bata san namiji ba ta rika tura yatsar ta a
farjinta dan ta rage sha,awa ?

AMSA
***

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


Shawara agareta shine:
TAJI TSORON ALLAH TA DAINA AIKATA WANNAN
MUMMUNAN FASADIN DOMIN KUWA ZATA MUTU
TA ISKE DUKKAN ABINDA TA AIKATA.
Sannan tarage buri tayi aure. indai tana da
manemi mai addini, koda mai mata uku ne gara ta
amince masa ya turo manyansa ayi maganar aure,
agaggauta kaita dakin mijinta.
Irin wannan abin shima FASADI NE kuma wani
nau'ine na zina.
Munsha kawo hadisai ingantattu wadanda sukayi
magana akan wannan mumunar dabi'a wacce ta
watsu atsakanin maza da mata.
MANZON ALLAH (S.A.W) YA LISSAFA MASU YIN
IRIN WANNAN DABI'A DAGA CIKIN MUTUM BAKWAI
WADANDA ZASU HADU DA FUSHIN ALLAH, KUMA
ALLAH BAZAI DUBESU DA RAHAMA ARANAR
ALQIYAMA BA.
Duk matar da takeyin irin wannan mumunar
dabi'ar zata iya haduwa da manyan illoli kamar
haka:
{1}. ASARAR BUDURCINTA DA MATUNCINTA. Duk
namijin daya aureta kuma yajita a haka, to tabbas
zai gane cewar ita daman 'yar iska ce, kuma ba
budurwa bace.
{2}. CHUTAR KWAKWALWA:
zata hadu da muguwar mantuwa da shakku acikin
harkokin ibada.
{3}. CHIWON BAYA MAI WUYAR MAGANI
{4}. BARKEWAR JINI DA KUMA RIKICIN JININ
AL'ADA.
YA ALLAH KA SHIRYI DUK MASU AIKATA IRIN
WANNAN MUMUNAR DABI'AR MAZA DA MATA.
WALLAHU A'ALAM.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Share:

HARAMCIN KALLON BLUE FILM (BF)

HARAMCIN KALLON BLUE FILM (BF)


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


HARAMCIN KALLON BLUE FILM (BF)
Blue films fina finai ne da wasu tsageru daga cikin
yahudawa suke shiryawa wanda yanada illa sosai.
Domin yanzu anyi ittifakin cewa ba abinda yake
saurin rufta mutum zuwa zinace-zinace kamar shi
kallon blue film din wanda zamani yazo dashi baga
namiji ba ba kuma ga mace ba.
Babban abin takaici yanzu yan mata sunfi kowa
kwarewa wajan
iya kallon wannan lalaci na blue film.
Hukuncinsa:
Kallon tsaraici haramun ne a shari'ar musulunci in
banda na matarka ko Namijinki ballan tana
kuma kallon saduwa tsakanin Mazinata wannan
abune mai matukar muni sosai.
Allah yana cewa:
"Ka gayawa muminai maza su rintse ida Nuwansu
daga kallon haram kuma su kiyaye farjinsu daga
yin zina.
Yan uwa mu kiyaye duk wanda yake kallon irin
wandannan abubuwa to lalle yayiwa Allah tawaye.
A wani gurin Allah yana
cewa:-Kada ku kusanci zina hakika ita zina Alfasha ne kuma mummunan hanyace.
Kunga saboda halakar da take cikin zina sai Allah yace kada mu
kusan ceta shi kuwa irin wannan kallon yakan sanya masu yinsa su afka cikin zina kai tsaye.
Manzon Allah (s.a.w) yana cewa:"Allah ya tsinewa mai kallon tsaraici da kuma wanda ake kallon tsaraicin nasa.Daga karshe ina Qara jawo hankalin masuyi sutuba
su daina.......!!!
YA ALLAH KA TSARKAKE MANA ZUKATANMU.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Share:

KU NISANCI ABUBUWA BAKWAI MASU HALAKARWA

KU NISANCI ABUBUWA BAKWAI MASU HALLAKARWA.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


KU NISANCI ABUBUWA BAKWAI MASU
HALLAKARWA.
Manzon Allah (s.a.w) yace:
''Ku nisanci abubuwa 7 masu halakarwa.
1. Hada Allah da abokin tarayya (shirka).
2. Dayin Tsafi (sihiri).
3. Da kisan ran da Allah ya haramta sai dai in
hukunci ne ya fada mata, (kisan kai).
4. Da cin Riba
5. Da cin dukiyar maraya.
6. Da guduwa a fagen daga (yaki).
7. Da yiwa Mumini mai tsoron Allah Qazafi.
Wadannan abubuwa guda bakwai manzon Allah
yace suke halakarwa.
Allah ka kiyashe mu tabewa.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Share:

KADAN DAGA CIKIN BALA O IN ZINA

KADAN DAGA CIKIN BALA'O'IN ZINA.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


KADAN DAGA CIKIN BALA'O'IN ZINA.
Wani Babban Malami a Qasar Misra yayi bincike
sosai akan ZINA da kuma illolin da take haifarwa
ga Bil Adama ta fuskar rayuwarsu, kiwon lafiyarsu
da kuma addininsu.
Acikin littafin yake cewa:
Duk mutumin daya dauki ZINA ta zama aikinsa na
yau da kullum, zai hadu da cututtuka masu yawa
acikin zuciyarsa.
Zai zamanto koda yaushe yanajin alamar wata irin
QAZANTA tattare dashi.
Kuma koda shi kansa bazai Qirga kansa cikin
mutane masu tsarki ba.
Malamin yace idan MAZINACI ya bunkasa, wani
lokacin har yakan ji sha'awar
aikata fasadin da 'yan uwansa Muharramansa irin
su Mahaifiyarsa, 'yarsa, yayarsa, Ko 'yar uwar
Mahaifinsa ko Mahaifiyarsa.
Sannan yace ZINA tana gurbata Zuriyyar duk masu
yinta.
komai dadewa sai kaga wasu daga cikin zuriyyarsu
suma sun tsunduma acikin harkar.
Anyi ittifaqi babban abin dayake saurin rufta
mutum izuwa zina a wannan lokacin shine kallace-
kallacen fina-finan batsa wato BLUE FILM.
Saboda haka matasa maza da mata yanada kyau ku nisanci wadannan abubuwa idan mutum yanada
halin aure yayi.
Hakika duk mai hankali da kuma tsoron Allah da
kaunar Gamuwa dashi, bazai kusanci zina ba.
Ya Allah ka tsaremu daga gareta.
Ka tsare dukkan zuriyarmu.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Share:

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate