Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

FALALAR YIN SAHUR

tambaya-da-amsa.jpgmamatan-kwarai.jpgtambaya-da-amsa.jpg5.jpgtambaya-da-amsa.jpg



MENENE FALALAR YIN SAHUR ?

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

MENENE FALALAR YIN SAHUR ?

AMSA
----------------
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

Hadisi ya tabbata daga Anas dan Malik (R.A.)yace:-Hakika manzon Allah (S.A.W.) yace:Kuyi sahur, hakika yin sahur akwai albarka acikinsa.(Kuduba Sahihul Bukhari 1923).Saboda haka duk abinda Manzon Allah ya ambace
shi da Albarka kuna ganin mutum zaiyi wasa dashi kuwa ?Yin azumin dore ba sunnah bace, akwai lada mai tarin yawa acikin yin sahur, anaso koda mutum bazaici abinci ba to yasha ruwa.ALLAH YASA MU DACE

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive