Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

SHIN MAI AZUMI ZAI IYA SHAFA MAI KO TURARE ???

SHIN MAI AZUMI ZAI IYA SHAFA MAI KO TURARE ???

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA


SHIN MAI AZUMI ZAI IYA SHAFA MAI KO TURARE ???

AMSA
-----


ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


Na'am, zai iya, saboda fatawar Abdullahi dan
Mas'ud wadda yace:
Idan "Dayanku yana azumi zai iya wayar gari yana mai shafa mai kuma yana taje kansa".Domin jin kamshi bacin abinci bane kuma ba sha
bane.Haka kuma katadah yace:Mustahabbi ne mutum yashafa mai domin ya kauda kura daga jikinsa.A cikin malaman mazhaba akwai mutrafi, da Abdult Hakam, da Asbagu duk sunce ya hallata a shafa mai, kuma basu bambanta ba tsakanin me kamshi
ko mara kamshi.
________________________________________
Domin karin bayani kuduba maganar ibn Mas'ud(Sahihu Bukhari babi na 25, Kitabus siyam).Hakanan sanya kwalli shima baya karya azumi.
Ibn majshun yace babu laifi yin haka, domin baya cikin abubuwan da suke karya azumi.Hakanan mutraf da Asbagu, da laithu da ibn Habib,
da Imam Zuhri suka tafi akai.Dukkansu kuma manya manyan malaman mazhaba
ne. Allah yasa mu dace


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969



Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww)yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive