LOKUTAN AMSA ADDU'A.
DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
LOKUTAN AMSA ADDU'A.
~~~~~~~~~~~~~~
Kowanne lokaci mutum yayi addu'a dai -dai ne,
Allah mai iko ne ya amsa masa.
Sannan akwai lokutan da Manzon Allah (s.a.w)
yayi bayani suna da falala, idan mutum yayi addu'a
cikinsu Allah yana amsawa.
Ga lokutan kamar haka:
1 -DAREN LAILATUL QADRI, idan Allah yayiwa
mutum muwafaka ya ganshi.
2 -Yin Addu'a bayan mutum ya idar da Sallar
farilla, ko nafila
3 -Yin Addu'a tsakanin kiran Sallah da tayar da
Ikama.
4 -Yin Addu'a a lokacin da ruwan sama yake
sawka (anso mutum yayi sallah raka'a 2) idan
akwai halin yi.
5 -kowacce awa ta ranar Juma'a domin Manxan
Allah (s.a.w) yace:
Akwai wata awa a ranar Juma'a, da mutum zai
dace yayi addu'a da Allah ya amsa masa
6 -Lokacin da mutum yayi SUJJADA acikin Sallah.
7 -Yin Addu'a lokacin da mutum ya sami ruwan
ZAM-ZAM zai sha
8-Lokacin da mutum yatashi TSAKADDARE yayi
Nafil-fuli Allah ya taimakemu duniya da lahira
yakuma amsa addu'o'in mu na alkhairi.
www.hanyantsira.mywapblog.com
whatsapp
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
LOKUTAN AMSA ADDU'A.
~~~~~~~~~~~~~~
Kowanne lokaci mutum yayi addu'a dai -dai ne,
Allah mai iko ne ya amsa masa.
Sannan akwai lokutan da Manzon Allah (s.a.w)
yayi bayani suna da falala, idan mutum yayi addu'a
cikinsu Allah yana amsawa.
Ga lokutan kamar haka:
1 -DAREN LAILATUL QADRI, idan Allah yayiwa
mutum muwafaka ya ganshi.
2 -Yin Addu'a bayan mutum ya idar da Sallar
farilla, ko nafila
3 -Yin Addu'a tsakanin kiran Sallah da tayar da
Ikama.
4 -Yin Addu'a a lokacin da ruwan sama yake
sawka (anso mutum yayi sallah raka'a 2) idan
akwai halin yi.
5 -kowacce awa ta ranar Juma'a domin Manxan
Allah (s.a.w) yace:
Akwai wata awa a ranar Juma'a, da mutum zai
dace yayi addu'a da Allah ya amsa masa
6 -Lokacin da mutum yayi SUJJADA acikin Sallah.
7 -Yin Addu'a lokacin da mutum ya sami ruwan
ZAM-ZAM zai sha
8-Lokacin da mutum yatashi TSAKADDARE yayi
Nafil-fuli Allah ya taimakemu duniya da lahira
yakuma amsa addu'o'in mu na alkhairi.
www.hanyantsira.mywapblog.com
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA