MENENE HUKUNCIN WANDA YACI ABINCI KO YASHA RUWA ABISA MANTUWA ALHALI YANA
AZUMIN RAMADAN ???
DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
AMSA
-----
Sai yaci gaba da azuminsa yana nan bai karye ba,domin Allah ne yaciyar dashi ya shayar dashi.Daili kuwa ya tabbata daga Abi Hurairata (R.A)
daga Manzon Allah (S.A.W) yace:"Idan mutum ya manta, yaci ko yasha, to sai yaci
gaba da azuminsa, domin Allah ne ya ciyar dashi ya shayar dashi.
____________________________________
Kuduba Attarghib wattarhib na munzuri lahakikin sheikh Albany Juzu'I na farko shafi na (2).Suratul Baqarah, ayata183.
Sahihul Bukhari hadisi mai lamba ta (1933).
www.hanyantsira.mywapblog.com
whatsapp
09039016969
07038774163
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Zaku iya turo tambayanku kai tsaye zuwa ga wannan number: 09039016969
Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Home »
FATAWA AKAN AZUMI.
» MENENE HUKUNCIN WANDA YACI ABINCI KO YASHA RUWA ABISA MANTUWA ALHALI
YANA AZUMIN RAMADAN ???
No comments:
Post a Comment