Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

MATSAYIN ZAKKAR FIDDA KAI A QARSHEN AZUMI.

MATSAYIN ZAKKAR FIDDA KAI A QARSHEN AZUMI.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


TAMBAYA ???
MENENE MATSAYIN ZAKKAR FIDDA KAI ???

AMSA
-----
Zakkar fidda kai sunnah ce daga cikin sunnar Manzon Allah (S.A.W).Manzon Allah da kansa ya aikata ta, hakama sahabbansa sun aikakata.Za'a iya fidda ita kafin ganin wata, domin sahabbai sun aikata haka.Ana fitar da zakkar fidda kai ga kowane musulmi,yaro da babba, mace da namiji, 'Da ko kuma bawa, kowane mutum mudun nabi hudu.
Amma abin mamaki mafi yawan mutane basu damu da fitar da itaba, saboda da'awar talauci.HAKIMAR ZAKKAR FIDDA KAI
TSARKAKE MAI AZUMI:Tana tsarkake mai azumi daga kuskuren daya aikata acikin azuminsa na ramadan kamar zantukan banza, zagi, kallon haram da sauransu.SANYA WALWALA AZUKATAN 'YAN UWA MUSULMI:Zakkar fidda kai tana sanya walwala a zukatan 'yan
uwa musulmai ta yadda babu wani dan uwa da zai nemi abinci da zaici a ranar farin cikin sallah yarasa, da sauransu.SUWA YA KAMATA SUYI ZAKKAR FIDDA KAI ???Hakika zakkar fidda kai ta rataya akan dukkan musulmi mai 'yanci ko bawa, babba ko yaro,
namiji ko mace.

TAMBAYA ???
SHIN YA TABBATA WANDA BAI FITAR DA ZAKKAR FIDDA KAIBA, ZA'A RATAYE AZUMINSA, BA ZA'A KARBA BA HARSAI RANAR DA YA BAYAR ???

AMSA

A'a Wannan hadisin bai tabbata daga bakin
manzon Allah ba.
Hadisi ne mai rauni, kuma duk mutumin daya bari aka sauka daga idi, hukuncin zakkarsa kamar sauran sadaka ne ba zakkar fidda kai bace.WALLAHU A'ALAM
YA ALLAH KADATAR DAMU.


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive