Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

DAME AKAFI SO MUTUM YA FARA BUDA BAKI ?

tambaya-da-amsa.jpg



DAME AKAFI SO MUTUM YA FARA BUDA BAKI ?

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA


DAME AKAFI SO MUTUM YA FARA BUDA BAKI ?

AMSA
-----------------

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


An fiso yafara buda baki da danyen dabino, idan har bai samu ba sai yayi da busasshe, idan bai samu ba sai yasha ruwa.Dukkan wannan zai zama kafin yayi sallah ne,
kuma an fiso yaci guda (1 ko 3 ko 5 ko 7 ko 9).Domin hadisi ya tabbata daga Anas dan Malik (R.A)yace:Manzon Allah (S.A.W) ya kasance yana bude baki da danyen dabino kafin yayi sallah, idan bai samu danye ba, ya kanyi da busasshe,idan kuma bai samu busasshe ba sai ya kamfaci ruwa yasha.(Abi Dauda, Babin Bude Baki hadith mai lamba
2065).Hadisi ne ingatacce.Allah yasa mu dace


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969



Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive