DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
TAMBAYA ???
MENENE MAANAR AZUMI A SHARI'A ???
AMSA
-----------------------------------------
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
Maanar azumi a Sharia shine kamewa daga dukkan abubuwan da suke bata azumi kamar ci da sha, jimaI da sauransu daga fitowar alfijir zuwa faduwar rana da niyyar bautawa Allah.
TAMBAYA ???
MENENE DALILIN WAJIBCIN AZUMI ?
AMSA
-----
Daliln wajibcin azumi shine fadin Allah Madaukakir Sarki cewa:Yaku wadanda kukayi imani an wajabta muku yin
azumi kamar yadda aka wajabtawa wadanda suka
gabaceku ko kunji tsoron Allah."Kwanakine kididdigaggu.Kuma hadisin daya gabata na Abi Huraira ya nuna
wajibcin Azumi, domin Manzon Allah (S.A.W.)
yace:Kuyi azumi idan kun ganshi.Wannan kuwa umarni ne.ALLAH SHINE MAFI SANI..
www.hanyantsira.mywapblog.com
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
No comments:
Post a Comment