Falalar Suratul kahfi
DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
Manzon Allah (S.A.W) yana cewa:Duk wanda ya karanta SURATUL KAHFI ranar Jumu'a. Allah zai Haskaka masa da haske, har zuwa wata jumu'ar mai zuwa yana cikin haske, yana mai farin
ciki da Annashuwa cike dajin dadi.Wannan Hadisi yazo acikin Sahihu Jami'us sageer.
Allah ka jiyar damu dadinka.
www.hanyantsira.mywapblog.com
whatsapp
09039016969
07038774163
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Home »
BAYANI AKAN LAHIRA
» Falalar Suratul kahfi
No comments:
Post a Comment