Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

MENENE HUKUNCIN MATAR DA JININ AL'ADA KO JININ BIKI YADAUKE MATA KO WANKAN JANABA YA SAMETA KAFIN KETOWAR ALFIJIR, ZATA IYA DAUKAR AZUMI KO KUWA ???

MENENE HUKUNCIN MATAR DA JININ AL'ADA KO JININ BIKI YADAUKE MATA KO WANKAN JANABA YA SAMETA KAFIN KETOWAR ALFIJIR, ZATA IYA DAUKAR AZUMI KO KUWA ???


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA


MENENE HUKUNCINt MATAR DA JININ AL'ADA KO JININ BIKI YADAUKE MATA KO WANKAN JANABA
YA SAMETA KAFIN KETOWAR ALFIJIR, ZATA IYA DAUKAR AZUMI KO KUWA ???

AMSA
-----


ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

Zata tashi da azumi, daga baya sai tayi wanka.Saboda hadisi ya tabbata daga nana Aisha (RA)tace:"Manzon Allah (S.A.W) yakan wayi gari da janaba a
jikinsa a sababin jima'I da yayi, ba mafarki ba
acikin ramadhan,kuma sai yaci gaba dayin
azuminsa.Ma'ana zai iya samun janaba da dare, ya wayi gari
da ita kuma yaci gaba da azuminsa babu komai".WALLAHU A ALAM


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969



Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive