Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

MUHIMMIYAR FADAKARWA GA MATA MASUYIN CIKIN SHEGE.

MUHIMMIYAR FADAKARWA GA MATA MASUYIN CIKIN SHEGE.


DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


MUHIMMIYAR FADAKARWA GA MATA MASUYIN
CIKIN SHEGE.
Yin ZINA Babban Laifi ne, amma KISAN KAI ya fishi laifi, duk Matar da ta yi ZINA, Kuma har tasamu CIKI na ZINA, wannan laifi ne tsakanin ta da Allah,
kada ta KASHE Abin da ta haifa, idan har ta haihu,ta yi wa abin da ta Haifa tarbiyya, tayi "ISTIGFARI"Tsakaninta da Allah, ta yi Addu'a ga abin da ta Haifa Allah Ya yi masa albarka, domin shi ba shi da laifi, idan Allah Mai girma da daukaka ya so, sai ya kar6i tuban ta, kuma ya sanya abin da ta Haifa
ya zama nagari.Amma duk wanda yayi KISAN KAI da gangan. Idan
ba wata rahamar Allah ba, tozai dawwama a WUTA,KASHE JINJIRI kamar KASHE BABBAN MUTUM ne.
Saboda fadin Ubangiji inda yake cewa:"WA MAN YAKTUL MU'UMINAN MUTA'AMMIDAN FA
JAZA'UHU JAHANNAMA".
Ma'ana DUK WANDA YA KASHE RAI DA GANGAN SAKAMAKONSA WUTAR JAHANNAMA.
ALLAH YA KARE MU, AMEEEEN Hakama shan GIYA, Haka LUWADI, Haka CACA,
haka rantsuwar KARYA,Duka wadannan laifuka ne tsakanin Bawa da
Ubangiji, idan Mutum ya TUBA Allah zai yafe masa.Amma hakkin tsakanin Mutum da Mutum, lallai Mutum ya nemi GAFARA wajen Mutum Daya
zalunta, sannan Allah Ya yafe Masa.KUMA BA'A SAMUN SHEGE A GIDA, IDAN MUTUM
YANA MATA 2 KO 3 KO 4 YA DAUKIV KWANAN WATA YA BAWA WATA, KOTA SAMU CIKI A WANNAN SADUWAR BA SHEGE BANE, SAIDAI KAWAI ACE YA ZALUNCI MAI WANNAN KWANAN.
SAI YA NEMI AFUWA TA YAFE MASA.KUMA YIN ZINA DA MACE BAYA HANAWA A AURETA, KODA TAYI CIKIN SHEGE TARE DA WANDA YAYI NIYYA ZAI AURE TA, SUN AIKATA ABIN DA ALLAH BAYA SO, YANZU KUMA ZA SUYI WANDA ALLAH YAKE SO, SAI SU TUBA, TARIKE DANTA TA GAJE SHI YA GAJE TA KO 'YAR,AMMA SHIDAN BAZAI GAJI WANDA AKE ZATO SHI YAYI MATA CIKIN BA, IDAN HAR ZA A YI AURE,BAYAN HANKALI YA DAWO MUSU SAI TAYI
"ISTIBRA'I".{WATO JINI UKU}TANA DANA SANI MIYAGUN AYYUKAN DA TAYI
TANA ROKON ALLAH YA GAFARTA MATA,TAZAMA
CIKAKKIYAR BAZAWARA, SAI YASHIGA CIKIN
ZAWARAWA, KOTA AURE SHI, KOTA AURI WANI".ALLAH YASA MU DACE


www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969
07038774163


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA


Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon tab hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate

Blog Archive