Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

TAMBAYA

tamabyoyi.jpg

TAMBAYA

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

Slm Malam dan ALLAH yahalatta mutumin da yake
da aure yaringa kallon film din BLUE FILM shi da matarsa ?

(Daga Aminu SBS)

AMSA
==========================

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

A'a bai halattaba, yin hakan haramunne, Allah (s.w.t) ya tsinewa mai kallon tsiraici da wanda
yake nunuwa.Akwai zunubi mai tarin girma, domin gudun kada mutum yafada zina yasa yayi aure, idan akace mutum yayi aure baya samun biyan bukata da
matarsa ta sunnah dole saiya kalli kafirai maqiya Allah da Manzonsa suna tafka masha'a suna aikata
zuna a fili yazama auren nasa bai katangeshi daga zina ba kenan.Duk ma'auratan da suka sabarwa kansu da irin
wannan muguwar dabi'ar tunda wuri sudaina. Bazasu ta6a samun biyan bukata ta wannan hanyar
ba. ABIN DAYA KAMATA SUYI SHINE:
=================
matsayinsu na ma'aurata su cire kunya su zauna
su tattauna tsakaninsu, akan shi mai gidan ko ita
uwar gidan wanne abu yafi so ko wanne abu tafiso tayi masa ko yayi mata a lokacin kwanciyarsu ta
aure ??? Wannan shine matakin daza su dauka amma maganar kallon B.f haramunne Allah (s.w.t) yana
fushi da ma'auratan da basa kishin junansu.
Da fatan ma'aurata zasu kiyaye. Allah ka aurar da matasanmu maza da mata su
huta da wannan bala'in albarkacin Muhammadu
Rasulullah (s.a.w).

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate