Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

darasi na 2


Darasi na 2

DAGA  ZAUREN

HANYAN***TSIRA

LITTAFIN AHALARY
***{ DARASI NA 2 }***

Rasuwar mawallafin littafin.Wancan darasin mun tsaya akan tarihinsa, zamuci
gaba daga inda muka tsaya. Allah yayiwa mallam Abdulrahman Al-Akhdary rasuwa a wani kauye mai suna kujalo a shekara ta 953 amma wasu malaman sunce: Ya rasune a shekara ta 983 malamin yabarwa
almajiransa wasiyyar idan yarasu adaukeshi
akaishi garinsu wato (bandayosa) a binneshi acan kusa da gidansa. Hakan kuma akayi, muna fatan Allah (s.w.t) ya jiqansa ya gafarta masa, yabamu albarkacinsa.
Allah yadatar damu abisa bin Sunnar annabi (s.a.w).Darasi nagaba zamu shiga karatun littafin Insha
Allah.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate