Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

TAMBAYA

tambaya-da-amsa.jpg

TAMBAYA

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

Assalamu alaikum mallam kamar yanda wasu suke fada a kwai wani hadisi da yake nuna cewa in dan mutum yayi sallam a baya alhali jam,i bai ciki ba bashida sallah mallam mene gaskiyar maganan

-AMSA-
*************************

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

hadisine ingantacce wanda yayi sallah a bayan sahu shi kadai bashi da sallah haka annabi (S.A.W) yace dan haka idan kazo masallaci bai kamata ka tsaya a bayan tsahu kai kadai ba sai se in sahun dake gabanka ya cika sai ka tsaya a bayan sahu kai kadai toh wannan babu laifi amma abinda ake magana shine ga sahu a gaba bai cika ba sai ka tsaya a baya ka fara sallah kaika dai har ka gama wani baizo kun hadu ba toh kai baka da sallah, wannan hadisin malamai sun masa fassarori daban daban kan maganganu guda uku na farko suke cewa wannan hadisin ya shafi koh wace irin sallah nafila da kuma ta farilla sannan wannan hadisin yana alauhumin babu yanda zakayi sallah a bayan sahu kai kadai yazo sallan ka ta inganta akwai masu wannan ra,ayin akwai kuma wayanda suke cewa da akwai wannan hukuncin amma an shafeshi amma zance mafi inganci wannan hukuncin yana nan tabbas cikin musulunci kuma idan mutum yayi sallah a bayan sahu shi kadai matukar a gabansa akwai wuri ya ki shiga dan ra,ayinsa toh bashi da sallah amna idan yazo ya samu waje ya cika bayan zaiyi ya samu sahu a gaba sai ya tsaya a baya yayi sallah shi kadai har aka gama sallah toh wannan sallarsa tayi saboda me saboda rashin kudura wajen ya shiga gaba dan gaban tarika ta cika kuma ka,ida sannaniya cikin shari,a shine duk abinda aka wajabta maka ana kallon abu guda biyu kafin wajibtin nan ya tabbatu akanka abu na farko ikon aiwatarwa abu na biyu kana sane da abun yayin da aka rasa hudura kaso kasamu waje sai ka kasa toh wannan kasawan ta sauke ma wajibtin yanzu wajibine ka shiga cikin sahu amma kazo sahun ya cika ba yanda za,ayi ka shiga kaga wajab cin shiga ya fadi idan ka tsaya baya kayi sallah toh sallah tayi kyau abu na biyu kuma dayakesa a sauke ma wajibci shine mantuwa ka tashi yin abu sai ka manta baza a kamaka da laifin cewa kakiyi ba koh da wajibine abun saboda mantuwa sai lokacin da ka tuna toh yanzu wajibcinsa ya hau kanka ALLAHU A,ALAM

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate