Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

tambaya

Tambaya ta 8.


DAGA  ZAUREN

HANYAN***TSIRA


Assalamu alaikum.
malam ina da wata 'yar uwa da aurenta yakare,kuma auren ya karene tana tsakiyar jinin al'adane,to malam zata irgane har dashi wannan jinin acikin IDDANTA KO YAYA ZATAYI ?


AMSA
**********************************

Eh zata fara Qirgen iddarta har da shi.
kuma akwai sabani mai karfi sosai a tsakanin malamai dangane da kansa sakin da akayi shi
alokacin da matar take cikin al'adarta. Imamai hudun nan masu mazhabobi sunyi ittifaki akan cewar sakin yayiwu duk da cewar sakin yazama na bidi'a kenan. Amma Ibnu Taymiyya da Ibnul Qayyim da wasu
almajiransu sunce: SAKIN BAI YIWU BA.
Har yanxu tana nan amatsayin matarsa.

WALLAHU A'AhLAM.

Dan Allah kudinga share dinsa ta facebook da whatsapp domin 'yan uwanku su amfana.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like  

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate