Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

Tambaya ta 15.


Tambaya ta 15.


DAGA  ZAUREN

HANYAN***TSIRA

Assalamu alaikum.
Malam don ALLAH idan mutum yarasa raka'a biyu a sallar magriba ya zaiyi wurin ramasu ???

(daga Lukman Aminu)

          AMSA.
======================

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

Ga yadda zaiyi, wanda yasami raka'ar karshe ta sallar magriba, zai tashi yakawo raka'a daya, ya karanta fatina da sura a fili idan yakai raka'ar ba miqewa tsaye zaiyi ba, sai yayi zaman tahiya.
Sannan yasake tashi ya kuma kawo wata raka'ar itama ya karanta fatiha da sura a fili sannan idan
yakai raka'ar sai yayi sallama.

WALLAHU A'ALAM.

 www.hanyantsira.blogspot.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate