Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

darasi na 5


Darasi na 5


DAGA  ZAUREN

HANYAN***TSIRA

***{DARASI NA 5}***

Malam yace:
..... ﺗﺼﺤﻴﺢ ﺇﻳﻤﺎ ﻧﻪ
Ma'ana:
"Ya inganta imaninsa"
Bayani:
Imani a harshen larabci shine amincewa. Amma a Shari'ance shine gaskatawa da samuwar Allah madaukakin sarki.
Kamar yadda yazo acikin Alqur'ani mai girma:
ﻗﻮﻟﻮ ﺀﺍﻣﻨﺎﺑﺎﻟﻠﻪ ... ﺳﻮﺭﺓﺍﺑﻘﺮﺓ : ١٣٦
Ma'ana"kuce:
Munyi Imani da Allah (shi kadai)" Amma a wajen malamai cewa sukayi Imani shine
gaskatawa da Annabi Muhammad (S.A.W) a cikin dukkannin abinda yazo dashi daga wajan Allah (s.w.t). Malamai suka qara da cewa imani yana da rukunai
guda shida (6) kamar yadda Allah (s.w.t) ya fada:

ﻭﻟﻜﻦ ﺍﻟﺒﺮﻣﻦ ﺀﺍﻣﻦ ﺑﺎﻟﻠﻪ ﻭﺍﻟﻴﻮﻡ ﺍﻷﺧﺮﻭﺍﻟﻤﻼﺀﻛﺔ ﻭﺍﻟﻜﺘﺐ
ﻭﺍﻟﻨﺒﻴﻴﻦ ...
Manzon Allah (s.a.w) yace: (Imani shine)
kabada gaskiya da Allah da Mala'ikunsa da littattafansa da Manzanninsa sannan kayi imani da Ranar Al-qiyama kuma kayi Imani da qaddara Al-
kairinta da sharrinta.
Imani yana daduwa da qaruwar ayyukan kirki,
kuma yana raguwa saboda aikata mummunan aiki
da savawa Allah.
Malamai suna kafa hujja da fadin Ubangiji (s.w.t) cewa: "sai Allah ya qarawa wadanda suka shiriya (wata)
shiriyar" ~suratu Maryam~ Da kuma inda yake cewa:
"wanne dayan kune wanda (Al-qur'ani) yaqara masa imani, to amma su wadanda sukayi imani sai
imanin ya qaru garesu"
ALLAH YA TSARE MANA IMANINMU.
Idan Allah yakaimu zamuci gaba.
Insha Allah.

www.hanyantsira.blogspot.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate