Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

TAMBAYA

tamabyoyi.jpg

TAMBAYA

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

Malam ina da tambayoyi guda biyu kamar haka:

{1}. Shin Malam ya halarta miji ya sanya hannu a cikin farjin matarsa a matsayin nau'i na biyan bukatarta da kuma kara mata jin dadi yayin saduwa ?

{2}. Shin akwai lokacin da (safe, rana,
yamma,dare), yafi cancanta miji ya sadu da matarsa abisa koyarwa ta sunnah ?

Allah ya Kara daukaka. Amin.
(Daga Sulaiman Muhammad Faisal).

AMSA
************************

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

1. Eh da zarar an daura aure atsakaninku, to
matarka ta zama halal agareka kanada damar taba ko ina asassan jikinta. Sannan dangane da sanyah hannu agabanta domin tayar da sha'awa alokacin saduwa, shima ya halatta. Mutukar dai yin hakan bazai kai izuwa ga
cutarwa agareta ba.

{2}. Eh ya halatta mutum yasadu da matarsa aduk
lokacin da sukaji sha'awar yin hakan.
Amma akwai wasu lokuta guda 3 mafiya dacewa wadanda Allah ya fadesu acikin Suratun nuur.Sune kamar haka:

{1}. Kafin Asubah.

{2}. Lokacin barcin Rana (wato Sanda ake tube sutura saboda zafin rana).

{3}. Bayan sallar Isha.
Wadannan loakatai su ake kira lokutan al'aura na muminai.
Don haka ma Allah ya umurcemu da cewar
kadamu kyale bayinmu da masu yimana hidima,
da Qananan yaranmu suna shigo mana batare da izini ba awadannan lokuta.
Wallahu a'alam.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate