Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

haqqin makotaka

Hakkin maqotaka.


DAGA  ZAUREN

HANYAN***TSIRA

Assalam Alaikum. Malam menene hukuncin wanda yahana makwabcinsa aron wani abu, wanda makwabcin ya tambaya alhali yana dashi ?

(Daga Idris Mustapha).

AMSA:-
_______________________________


ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.

A gaskiya ya sabawa Allah (S.W.T). Domin Allah (s.w.t) yace ka taimaki makwabcinka.
Hana makawabci taimako kuwa, alamar munafurci ne. Sannan da fadin Allah (s.w.t) acikin Al-qur'ani mai girma. “WA YAMNA’UNAL MA’UN”
(Suratul Ma’un aya ta 7). Saboda haka taimakon makwabci wajibine akan kowane musulmi.
WALLAHU A'ALAM.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like  

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate