Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

tambaya


Shin Ya halatta mutum ya ajiye kare a gidansa ?

DAGA  ZAUREN

HANYAN***TSIRA

Assalamu Alaikum.
Malam wai ya halatta mutum ya a jiye kare a
gidansa ?

(Daga Zakari Sani).

AMSA:
__________________________


DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.


A'a Baya halatta, sai bisa ga lalura. Shari’a tayarda mutum ya iya ajiye kare don tsaron
gida, ko domin tsaron dabbobi a gona, ko domin farauta ta halas. Wadannan duka, sun halatta.
Amma inba haka ba, (wai ko dan sha’awa kawai) baya halatta.
Sannan a hakanma anfiso a killace masa wani waje nasa na musamman. Domin yazo a hadisi cewa:
Duk gidan da kare yake a cikinsa, mala’ikun Rahama basa shigarsa.
Wallahu A'alam.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate