Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

SIRRIN ZAMA DA MIJI

SIRRIN ZAMA DA MIJI

{KASHINA 3}

(AMSA KIRAN MIJI)


BY

MUHD*ABBA*GANA
09039016969

yazo a cikin hadisin manzon Allah (SAW) cewa idan miji yayi kiran matarsa to ya zama dole ta je koda tana akan deruna don haka wannan hadisi wani ban garene dayake nuna wajab ci akan mace ta je kiran mijinta ako wane hali take,kuma yana nuna cewa wajibine ta amsa kiran mijinta domin biyan bukatarsa koma wace iri ce, dan haka ya kamata mata su kiyaye domin jin dadin mazajensu. kuma har yanzu dai shi wannan hadisi yana nuna watsar da yanga ko kuma jan aji a gurin ma aurata, don haka babu zancen jan aji agurin ya mace indai a cikin sha'anin aure kuma in ya zama umurnin bai sabawa koyarwar addininmu ba. Allah bamu ikon gyarawa
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate