Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

Gyaran gashi

{1}. Danyen ganyen lalle ko na magarya.
{2}.Garin hulba ko tsaba.
{3}. Zaitun laun, wato (man dinya).
{4}. Zaitu sim sim, wato (man ridi)
{5}. Man danyen zaitun.
{6}. Man habbatus sauda.
{7}. Man kwakwa, wato (coconut oil).
YADDA AKE HADAWA
Da farko zaki hada garin hulba da danyen ganyen
lalle kona magarya kisa a tukunya kizuba kofin
ruwa ko pure water uku kisa a wuta ya tafasa ki
sauke lokacin da zaki dora lallen nan da hulba zaki
hada sauran mayukan naki sai kiyi oiling kanki kisa
a leda ki daure zaki barshi a kanki kamar mintuna
15 ki dinga diban ruwan dafaffen lallen nan kina
wanke kanki dashi.
Idan kingama saiki barshi yabushe, kikara oiling
kije ayi maki kitso.
NOTE:
Zaki iyayi sau 2 a wata.
ALLAH YA BAYAR DA SA'A.
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate