Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

LOKUTAN AMSA ADDU'A.

LOKUTAN AMSA ADDU'A.

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .


LOKUTAN AMSA ADDU'A.
~~~~~~~~~~~~~~
Kowanne lokaci mutum yayi addu'a dai -dai ne,
Allah mai iko ne ya amsa masa.
Sannan akwai lokutan da Manzon Allah (s.a.w)
yayi bayani suna da falala, idan mutum yayi addu'a
cikinsu Allah yana amsawa.
Ga lokutan kamar haka:
1 -DAREN LAILATUL QADRI, idan Allah yayiwa
mutum muwafaka ya ganshi.
2 -Yin Addu'a bayan mutum ya idar da Sallar
farilla, ko nafila
3 -Yin Addu'a tsakanin kiran Sallah da tayar da
Ikama.
4 -Yin Addu'a a lokacin da ruwan sama yake
sawka (anso mutum yayi sallah raka'a 2) idan
akwai halin yi.
5 -kowacce awa ta ranar Juma'a domin Manxan
Allah (s.a.w) yace:
Akwai wata awa a ranar Juma'a, da mutum zai
dace yayi addu'a da Allah ya amsa masa
6 -Lokacin da mutum yayi SUJJADA acikin Sallah.
7 -Yin Addu'a lokacin da mutum ya sami ruwan
ZAM-ZAM zai sha
8-Lokacin da mutum yatashi TSAKADDARE yayi
Nafil-fuli Allah ya taimakemu duniya da lahira
yakuma amsa addu'o'in mu na alkhairi.


www.hanyantsira.mywapblog.com

whatsapp
09039016969


Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate