Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

Halin da duniyar Musulunci take ciki a yanzu.

MANZON ALLAH KENAN SARKIN GASKIYA !
MANZON ALLAH (S.A.W) Yace:
Akwai wani zamani zai zoma al'ummata (acikinsu)
duk wanda yariqe addininsa zai zama kamar wanda
yariqe garwashin wuta.
MANZON ALLAH (S.A.W) yace:
Nan gaba kad'an al'ummomi zasu zagayeku (ku
musulmai) kamar yadda jama'a ke zagaye kwanon
abinci.
Sai sahabbai suka tambayi manzo cewd:
Shin bamuda yawane a lokacin ?
Sai yace kunada yawa amma yawanku taron
tsintsiyane babu shara kuma nan gaba kad'an Allah
(s.w.t) zai cire kwarjinin da kuke dashi acikin
zukatan abokan ga'barku (kafirai) kuma yasanya
muku rauni.
Sai yace son duniya da qin mutuwa.
MANZON ALLAH (S.A.W) yace:
Wasu shekaru masu yaudara zasuzo wayanda
acikinsu zakaga ana qaryata mai gaskiya kuma ana
gasgata mai karya.
Mai ha'inci zaiyi zamansa cikin kwanciyar hankali,
amma za'a riga cutar mutumin kirki.
'Yan uwa yanzu a wane irin yanayi muke ciki ???
ALLAH YASA MUGAMA DA DUNIYA LAFIYA.
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate