MANZON ALLAH (S.A.W) YACE:
INDAI KAGA WADANNAN ABUBUWAN SUNA
FARUWA A TSAKANIN AL'UMMA TO SUJIRA AKWAI
HORO KO AZABA DA ZATA BIYO BAYA DAGA
ALLAH (S.W.T).
1- Karancin ruwan sama a doran kasa.
2- Dukiyar kasa tazama ta wadansu mutane daban
da al'umma kasa baki daya.
3- Amana tazama ganima a tsakanin
al'umma.
4- Zakka tazama biyan bashi a cikin
al'ummar musulmai.
5- Miji yadinga bin maganar matarsa duk abinda
tace yayi watsi da maganar mahaifiyarsa.
6- Ya amince da maganar abokansa amma yayi
watsi da ta babansa.
7- mutane sudinga mayar da malamai jahilai
kaskantattu a cikin addini.
8- A dinga girmama mutun ba dan Allah ba.
9- Sannan mutane zasu dinga tsoran wani badan
komaiba sai dan gudin sharrinsa.
10- Mutane zasu yawaita shan giya (shaye-shaye
zai yawaita).
11- Mutane zasu saki karatun Al-qur'ani surike
wakoki ababan more rayuwa dajin nishadi.
12- Ababan kide-kide zasu yawaita a cikin
al'umma.
13- Mutanen karshen zamani zasu dinga tsinewa
na farkon zamani da kaskantar dasu.
14- mutane zasuyi saki da Sunnah ta suyi ruko da
bidi'a.
15- mutane zasu mayar da karatun kur'ani abin
neman kudi.
TO ''YAN UWANA A HALIN YANZU ACIKIN WANNAN
ABUBUWA DA ANNABI MUHAMMADU (S.A.W)
YAFADA MENENE BAI FARUBA ???
SANNAN KUMA MENENE BA'A AIKATAWA A DORAN
KASARNAN ???.
Dan haka 'yan uwa.
Wallahi! Wallahi!! Wallahi!!!
Mukoma ga Allah mu yawaita neman
gafara a wajen SA.
Ya ALLAH KASA ANNABI MUHAMMADU (S.A.W) YA
CECEMU RANAR SAKAMAKO.
Home »
ALAMOMIN ALQIYAMA.
» INDAI KAGA WADANNAN ABUBUWAN SUNA FARUWA A TSAKANIN AL'UMMA TO SUJIRA
AKWAI HORO KO AZABA DA ZATA BIYO BAYA DAGA ALLAH (S.W.T).
JAZAKALLAHU KHAIRAN Sheikh 🤝
ReplyDeleteMun karu so sai kuma inshaa Allahu Ta'alaa zamu yada kamar yedda ka fada. Ubangiji ya karawa Rayuwa Albarka Sheikh 🤝 JAZAKALLAHU KHAIRAN
ReplyDelete