Ina mai son yasami ladan aikin hajji da umra???
DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
ﺍﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
Anas bn Malik (r.a) yace:Manzon Allah (S.A.W) yace:Duk wanda yayi sallar Asuba cikin jam'I, Sannan yazauna a wajen yana ambaton Allah har gari yawaye rana ta fito za'a rubuta masa ladan aikin
hajji da Umrah! cikakku.To 'yan uwa ga dama tasamu yanzu muke cikin
watan Ramadan.Sai mudage muyi tayi.
Ya Allah kasa muna daga bayinka wadanda kake'yantawa acikin wannan wata domin darajar Annabi
Muhammad.
www.hanyantsira.mywapblog.com
whatsapp
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like: HANYAN TSIRA
Daga Shafin HANYAN TSIRA Don Allah Idan Ku Karanta kudinga yin LIKE da
Comment ko kuma kuyi Share dinsa domin 'yan uwanku su Amfana Idan har Kaga Kuskure ka Gyara Saboda Ilimi Kogi Ne, Kaga kaci Ribar Facebook,whatsapp,SHARE so others can recite and receive blessings!
.
.
Amatsayinku na Yan uwa Musulmai Karku Wuce baku dauki Hannayenku masu Albarka kun Rubuta
Amin Saboda Bamusan tawa Allah Zai Kar6a ba.
..
Ya Allah Munyi Tawassali da Sunayenka Tsarkaka Guda 99 Ka Kawomana dauki ga
Kasashen Musulunci Baki daya Kafitar damu Wannan Kunci da Tsadar Rayuwar da muke Fuskanta, Ka Taimaki Shuwagabannin mu, Ka baiwa Muhammadu Buhari damar Cika Alkawuran
daya daukarwa Al'umma A Lokacin Yakin Neman Zabe, Ya Hayyu Ya Qayyuma ka kawo mana Agaji,,,,,,,,,
.
.
.
→→→→→→→→→→
Muna Gayyatar duk Al'ummar Musulmai Zuwa Wannan Sabuwar Makaranta ce a Facebook do Qaruwar Al'ummar Musulmai baki Daya.
.
↓↓↓↓↓
HANYAN***TSIRA
.
KADA KU SAKE ABAKU LABARI
Home »
FATAWA AKAN AZUMI.
» Ina mai son yasami ladan aikin hajji da umra???
No comments:
Post a Comment