Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

tambaya

tamabyoyi.jpg

Shin malam ko ya halatta mace mai ciki ta daina sallah ?

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

Assalamu Alaikum
Dafatan malam yawuni lafiya.Malam don allah inaso akara mana haske akan
mene hukuncin matar datake zargin mijinta ?
Sannan malam shin ya halasta mace mai juna biyu ta daina sallah ?
Nagode.

(Daga Fateemah Muhammad).

AMSA
---------------------------------------


ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.Shi Musulunci addini ne wanda ya gina al'ummarsa abisa kyautata mu'amala da yarda da juna da amincewa da kare mutuncin juna.Don hakane ma Musulunci baya yarda da duk
abinda ya zamto zargi ne, wato babu Qwararan shaidu wadanda suka tabbatar da faruwa ko
kasantuwar abin.Abinda kike zargin mijinki dashi, duk dadai ke zuciyarkita yardar miki cewar yana aikata wannan abin, to amma bakki da Qwakwarar Shaidar da zata tabbatar da zarginda kike yi masa.Yazama wajibi kicire zargi a zamanku na auratayya.

2. AMSAR TAMBAYA TA BIYU.Ba'a daukewa mai ciki sallah yazama wajibi ta kawota.Akwai aiyuka da dama na addini da ake daukewa
dan adam idan larura irin wannan tafaru akansa,amma ita sallah koda kana kwance baka iya tashi
muddin kasan a inda kake saika kawota koda jingina a bango ne.Balantana mace mai ciki wacce har takanyi wanke-wanke shara etc.Saboda haka 'yan uwa mudaina sakaci da sallah.
ALLAH SHINE MASANI.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate