Malam ko zan iyayin sallah da wandon ?
DAGA ZAUREN
HANYAN***TSIRA
Assalamu Alaikum.
Malam Tambayata itace mutum ne yake da wando guda biyu a jikinsa da dan karami da kuma babba to sai mazi ko maniyyi ya zuba shin zai iya sallah dana wajen ??
(Daga Jamilu A Aliyu).
AMSA
-----
ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.Eh idan maniyine zai iya sallah dashi babu laifi.Saboda hadisin da nana Aisha (R.A) take cewa:Na kasance ina sanya farcena na kankare
bushashshen maniyyi a jikin tufan Annabi (s.a.w).Kaga da najasane Annabi bazai barshi yabushe
ajikin kayansa ba. Amma idan maziyyine yanada kyau a yayyafa ruwa kafin ayi sallah da tufafin.ALLAH SHINE MASANI.
www.hanyantsira.mywapblog.com
09039016969
Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like
https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/
Don Allah 'Yan uwa MAZA DA MATA,DON ku taya mu isar da wannan sakon ta hanyar Sharing a FACEBOOK, TWITTER, BBM,WHATSAPP, da
sauransu. Insha Allahu wasu da yawa zasu amfana.Manzon Allah (saww) yace:"WALLAHI IDAN
ALLAH YA SHIRYAR DA MUTUM GUDA TA DALILINKA,YAFI ALKHAIRI GAREKA FIYE DA ABAKA JAJAYEN RAKUMMA"
No comments:
Post a Comment