Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

shin akwai idda a kaina?

tamabyoyi.jpg

Shin akwai IDDA akaina ?

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

Assalamu Alaikum.
Malam mutum ne yanada mata, sun haihu tare da
ita ‘ya’ya hudu sai ya saketa, Sai wani ya aure ta.Suna tare da shi, sai suka sami ‘ya’ya guda biyu
(2).To, wannan mijin na farko, mai ‘ya’ya hudu (4) sai
ya mutu.Sai matar take cewa “Zata fito taje gidan wancan
(mamacin) tayi IDDAH.
Yaya wannan al’amarin yakene ?

(Daga Umar Hafiz)

AMSA:

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

-------------------------------------
DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAIJIN QAI.Babu abin daya hadata da wancan mamacin gameda takaba ko IDDAH. Wadannan ‘ya’yan nasu guda hudu wadanda sune
ainihin ‘ya’yan mamacin zasu tafi domin suci gado.
Amma ita kuwa babu ruwanta da wani abu nasa tunda sun rabu tun kafin ya rasu.
ALLAH SHINE MASANI.

www.hanyantsira.mywapblog.com

whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate