Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

Ina masu Girman kai toku saurara kuji.🤠

Ina masu Girman kai toku saurara kuji.🤠

🤠Ina masu Girman kai toku saurara kuji.🤠 DAGA ZAUREN 🕋HANYAN***TSIRA🕋 ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ . *DARASI NA 1* KUDUBI IRIN AZABAR DA ALLAH YAKE YIWA MASU GIRMAN KAI: 1. AADAWA (mutanen Annabi Huud a.s.): Yayin da Manzo yaje musu da gargadi daga Ubangijinsu sai sukayi girman kai suke ganin cewar: Su sunfi Qarfin wani mutum yayi musu wa'azi.. WAI DON ME BA ZA'A TURO MUSU MALA'IKU BA!!! Saboda Qarfin jiki da da kuma Girman halittar da Ubangijinsu yayi musu. Sai sukayi jayayya da ayoyinsa, suka Qaryata Manzanninsa, suka bi son zuciyarsu. Daga Qarshe sai Ubangiji ya tura musu wata irin iska daga gareshi MAI QARFIN GASKE, mai tsananin Sanyi. Har tsawon Darare Bakwai da wuni Takwas wannan Masifaffiyar iskar tana bugawa akansu. Ta rurrushe gidajensu da katangun da suka kewaye garin dashi, Sannan ta Tsintsinke Kayuwansu, Tayi rugu-rugu da gangar jikinsu, nan ta barsu ayayyashe tamkar guma-guman bishiyoyin dabinai.. Allah yana bamu labarinsu ne domin mu wa'azantu mu gyara halayenmu karmu aikata irin laifukansu. Tabbas Girman - Kai sutura ce ta ALLAH. Allah ya riga ya rantse cewa duk mutumin daya ara ya yafa, to saiya Qaskantashi ya azabtar dashi. Allah ka rabamu da girman kai. ✍*💖Muhd_Abba_Gana💖* www.hanyantsirah.blogspot.com 📗📘 whatsapp 09039016969 Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like 👇 👇 https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/ وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate