Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

MANYA MANYAN AIYUKAN ZUNUBAI

tamabyoyi.jpg

Manya Manyan Aiyyukan Zunubi

DAGA ZAUREN

HANYAN***TSIRA

ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ .

WADANNE AYYUKANE SUKAFI KOWANNE AIKI GIRMAN ZUNUBI ?

Abdullahi dan Mas'ud yace:Wata rana na tambayi Manzon Allah (S.A.W) nace:Ya Manzon Allah a Duk cikin laifukan da ake yiwa Allah wane laifi ne yafi kowane laifi girman Zunubi a wajan Allah (s.w.t) ?Sai Manzon Allah (S.A.W) yace:

1. Ka sanya wa Allah kishiya (Shirka) Alhalin Shi ya halicce ka shi kadai. Sai Abdullahi dan Mas'ud yace tabbas wannan
babban al'amari ne.
Sai kuma me?

2. Manzon Allah (S.A.W) yace:Ka kashe danka don kar yaci abinci tare dakai a
rayuwa, dan kar kadauki da wainiyarsa.
Sai Abdullahi yace:
Sai kuma me?

3. Manzon Allah (S.A.W) yace:Kayi Zina da matar makwafcin ka.Yan Uwa kunji a duk cikin laifukan da yafi girman zunubi a wajen Allah bayan shirka.Bayan ita sai Kisan kai, ba wani laifi da ya kai lafin
Zina a musulunci girman zunubi.
Duk wanda ya dauki zina amatsayin sana'a, ko a matsayin aikin yi toh Wallahi ya gaiyato fushin Allah akan sa, kuma yana sone ya jefa Al'umma acikin masifa cikin bala'i, kuma zai gamu da
masifu, zai gamu da bala'i zai gamu da walakanci tun a duniya kuma zaiyi mum munan karshe, a
lahira kuma zai gamu da azaba mafi muni.
Allah ya kare mu daga aikata wadan nan manyan laifuka, ya kuma karemu daga sharrin shaidan,Allah ya shiryemu baki daya.

www.hanyantsira.mywapblog.com


whatsapp
09039016969

Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like

https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/

وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

No comments:

Post a Comment

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate