Barka da zuwa shashin musulunci manufar bude wannan shafin shine Bayyana Yadda Musulunci Ya Haskaka Rayuwarmu

INA MATASA MAZA DA MATA MARASA AURE ? TO KUBUDE KUNNE KUJI.

INA MATASA MAZA DA MATA MARASA AURE ? TO KUBUDE KUNNE KUJI.

*INA MATASA MAZA DA MATA MARASA AURE ? TO KUBUDE KUNNE KUJI.* DAGA ZAUREN 🕋HANYAN***TSIRA🕋 ﻟﺒﺴﻢ ﺍﻟﻠﻪ ﺍﻟﺮ ﺣﻤﻦ ﺍﻟﺮ ﺣﻴﻢ . *IN KA KARANTA KA TURAMA DAN UWANKA DAN YA AMFANA* *HATTARA MATASA MU BUDE KUNNE MUJI.* Akwai wani babban Bala'i wanda ya kunno ma al'ummar musulmi kai. Ita wannan musibah tafi afkuwa ga marasa aure. Zaka iske namiji ko mace a duk sa'ar da sha'awarsu ta motsa saisu rika wasa da al'aurarsu har sha'awar tasu ta kwanta (fitar damaniyyi) wannan shi ake kira dasuna Istimna'i ko masturbation a turance. Ganin haka yasa nayi farautar fatawa daga wasu malamai a kan ko menene hukuncin abun a musulunci ??? Sai malam yace: ''Duk maiyin ~ISTIMNA~ wato (MASTURBATION) Mace ko Namiji, Idan har bai tuba ya dainaba, ko idan har bata tuba ta dainaba. Babu mamaki daya daga cikin wadannan cututtukan guda goma (10) ya sameshi koya sameta, ko kumama sama da ciwo daya ya sameta, koya sameshi. ALLAH YA KAREMU. _Ga cututtukan kamar haka_: 1-Yana Rage Qarfin ido. 2-Rage karfin namiji ko mace awajen kwanciyar saduwa, kanaso kabiya bukatar aure amma babu dama. 3-Yana shafar lafiyar jijiyoyin dasuke da ala’ka da fitar maniyyi, ko yasa duk lokacin da mutum zaiyi fitsari sai yaji kamar ana tsira masa allura a cikin gabansa. 4-Yana haifar da wani irin ciwo acikin mutum. 5- Yana shafar lafiyar ‘ya’yan maraina, kuma ya kankantar da gaban namiji yakoma kamar na karamin yaro, idan kuma macece gabanta zai dingayin wari. 6-Yana sanya saurin fitar maniyyi a lokacin saduwa 7-Yana kawo ciwon kashin gadon baya. 8- Yana rage kaurin maniyyi, wanda kuma zai iya shafar lafiyar abin da za a haifa, koma yahana haihuwar gaba daya. 9-Yanasa kuraje ajikin mutum 10-Na karshe kuma Yana rage kaifin kwakwalwa. *MAI NEMAN KARIN BAYANI YADUBA CIKIN LITTAFIN FATAWA NA SHEKH BN BAZ DA SHEKH UTHAIMIN DA KUMA SHEKH BN JUBAIRU, JUZ’INA BIYU SHAFI NA 132-133''* Bayan malam yakare fatawarsa sai muka tuntubi wani mai kulada Lafiya shima yace: ''kasan duk maniyyin dake fita kadan ne, sabili daba ta ainihin saduwane maniyyin ya fitaba, to sauran zai ragowa kuma yayi ta taruwa a mararsa dahaka sai yajawo masa illoli ta fuskar Lafiyar sa. Misali duk maiyin wannan abu zaka iske yana shan wahala ko yayane wajen yin fitsari. To ina amfanin wannan ? 'To yan uwana sai mudage muyi aure komu yawaita azumin nafila da karatun Al-qur'ani da kasancewa da muminan abokai da gujewa fasikan abokanai. Sannan muji tsoron Allah muguji kallace-kallacen banza da wofi. Allah kashiryi masuyi. _Allah ka kiyaye wadanda basayi._ *💖Muhd_Abba_Gana💖*✍ www.hanyantsirah.blogspot.com 📗📘 whatsapp 09039016969 Domin samun shafinmu a Facebook sekushiga nan kuyi like 👇 👇 https://mobile.facebook.com/Hanyan-TSIRA-704286909673846/ وسلم عليكم ورحمت الله وبركاته
Share:

1 comment:

Advertise Your Product

Be With Me Technology

Guide Tricks Blog

Tallata Kayanka


Popular Posts

Author

My photo
Hey! I’m Muhammad Abba Gana, popularly known as AbbaGana, a blog Scientist by mind and a passionate blogger by heart fountainhead of Guidetricks, Duniyan Fasaha, Duniyar Yau, Hanyantsirah, Gidan Novels, Abba Gana Novels and Be With Me Technologies, I am twenty something year old guy from Jimeta, Adamawa State, Nigeria. I’m a Freelance writer, Information marketer, professional blogger, Web designer, Internet speaker, software Developer and also an author. I make living with my laptop and can work from anywhere I find myself (as long as there is a power supply and a reliable internet connection).

Translate